Pages

Saturday 29 July 2017

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫
       By Ganarious
1⃣0⃣
Shima din bai cemasu komai ba,gun malamai ya nufa yace masu"An fa sami matsala!
Kamar hada baki suka ce na me fa?
Yace Aisha m.Aliyu bata cikin mu.
Malaman cikin rashin fahimtar me hake nufi da haka suka sake tambayar sa.
Aisha m.Aliyu bata cikin daliban da suka dawo,ina nufin batare da ita muka dawo ba.
 Cikin rudani wani malami yace "ya ya akayi hakan ta faru?
 Ni dai nasan na barta tare da su Hafsat Abbakar a gun da muka huta.inji awwal kenan.
'haka ne fa'...nima na gansu tare,suka cemin zasuje fitsarin.cewan malam musa.
Gaba dayansu sukace a kira masu su hafsat. Bayan sun fito malam musa yace na gan ku tare da Aisha m.Aliyu,yanzun nake ji wai bata dawo tare da mu ba
Ya'ya haka ta faru?ku kun dawo ita bata dawo ba
Rabi'a ce ke fadin toh gaaskiya tare muka baro dajin bayan mun gama fitsarin sai dai mu bus'A' muka shiga,bamusan wani bus ita shiga ba.
Nan malamai sukayi tsit..suna tunani wannan abin mamaki da kuma mafita
Malam Ashiru ne yace a tara students gaba daya.bayan sun fito yake tambayarsu ko akwai wanda ya gan Aisha? Ko kafin a shiga mota ko a daji?
  Kowa yace a'a...sai sukace a watse za suyi meeting tsakaninsu.
Wasun su sun kawo shawaran a koma a lokacin,wasu kuma sunce a bari sai gobe da safe tunda yamma tariga tayi.
         ** ** **
Da safe suka koma dajin,gashi da nisa da garin yola.sai dai sunyi rashin sa'a nabi fillo.haka suka dawo garin yola cikin rudani.
 A hakan kuma suka koma makaranta ba    tare da ni ba...malamai na sake-sake abinyi don kuwa basu san me zasu fadawa iyayena ba.gashi makarantace ta kudi.
     VERSATILE COLLEGE makaranta ce da yake a kayyace,daga harabar makaranta har zuwa cikinta,ajujuwa,bayika,gurin cin abinci,gurin wasa da motsa jiki,asibiti da dai sauransu duk    tsarin turawane.don makarantan ta samo asaline daga Germany,hatta rigar makaranta da ta wasa daga can ake kawo mana.
 Iyayen yara sun hallara,suna jiran isowar ya'yansu don  dama hukuman makaranta ta shaida masu ranar dawowan yara...harda babana ciki wayanda suka zo daukan yaransu shi ya yayana Aliyu.
Bayan kowa ya sauko daga mota suka hada kai guri daya me makaranta yazo yayi masu barka da isowa tare da godiyan Allah da ya dawo mashi dasu lafiya...sannan ya umurce su da su tafi gun iyayensu..har an kusan watsewa koma nace an watse amma babana bai ganni ba bai kuma gan alaman zai ganni ba  haka yasa sauko daga mota shi da Ya'Aliyu suka karasa office din mai makarantan,nan suka iske malamai na yiwa mai makaranta bayanin abinda ya faru.
Bayan baba na ya kara gaisawa da me makaranta yake ce mashi,shi fa be gan diyarshi ba...mai makarantan yayi shiru  na dan lokaci sa'anan yace yanzun nan ake shaida min da abinda ya faru,nan ya kwashe ya fadawa babana
..cikin fusata yace baya son jin wannan maganar diyarshi kawai son a bashi kuma yanzu nan..
Mallamai sun shiga bashi da yi mashi alkawari komawa don nemo ta.babana yace sam...cikin kakanin lokaci ya haukace masu,daga malaman har mai makaranta duk ya hada ya zage tas..
Har karfe taran dare abu daya akeyi,daga baya kuwa polisawa  ya kira masu yace ba zai bar makarantan ba sai ankawo mashi diyarshi idan ko ba haka ba sai ya kone makaranta sanan a rufe malamai har abada...uhmmm Babana kenan.
Ba malamai kadai ba hata polisa sun tsorata da yanayin shi,ya'Aliyu tunda aka haifeshi bai taba ganin baba cikin wannnan yanayin ba sai a ranar,ganin baba bashi da niyar zuwa gida,sai ya sabule ya je gida don shaidawa hajia da mama na abinda ke faruwa...gaba dayansu suka nufa  makaranta.
Irin fushin da mahaifina yayi ya bawa su hajia mamaki don kuwa tunda take dashi bai taba kwatankwacin wannan fushin ba.
Abu kamar wasa har karfe sha daya,kuma ba wata mafita daga baya polisawan suka tafi da malamain da suka je field trip din.da kyar da lallashi su hajiya sukayi da babana sannan ya bisu zuwa gida...ya kuma shaidawa mai makaranta cewa zasu hadu a kotu.
Babana baya tuki me nisa amman da sassafe kama hanyar Adamawa..a makarantan versatile kuwa anata bincike..Awwal ne ya dage cewan a binciki su hafsat don bai yarda dasu ba..haka yasa aka sake kiran su hafsat,abinda suka fadawa malamai abaya shi suka sake fadi.
Acan adamawa kuwa babana ya ba da cigiya na gidan redio talabijan da sauransu,yana dawowa yakai kara babbar kotun kasa.
An rufe makaranta an kuma  bawa mai makaranta sati daya kacal a nemo ni.
Babana ya koma abin tausayi su hajiya ke lallashi da amma duk da haka baisa shi nutsuwa ba har mamana ta kai ga jin haushin sa.masu zuwa mashi jaje kuwa ba'a maganar su don kullum gidan mu kamar gidan biki..mutane daga kasashe kamar su indian,korran da dai sauran su.
Su hafsat sunyi da sun sani.basuyi zato abin zai kai nan ba har akai ga rufe makaranta ba.sun kuma yiwa kansu alkawari komai rintsi koman wuna kar su fadawa kowa abinda ya faru ya dai tsaya tsanin su ukun
Read More »

Thursday 27 July 2017

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫
      By Ganarious.
9⃣
Wataran muna gun kiwo ni da shi sai nace ni dai har yau bansan sunarka ba..ya kalle ni cikin murmushi sa'anan yace sunana Mustafa amma bakiji ana cemin buba ba?.
Na girgiza kai tare da fadin a'a ni ban ji ba,asalima ban taba ji ko lura da wani ya kira ka ba.
"toh kishee min buba"
Toh malam Buba,nace mashi ina murmushi...
Can kuma nace amma mamarku da yaranta sunyi daban kamar ita tana da surki da buzaye ko?
Eh...buzuwace.
Cikin mamaki nace....kai,!tabdi jam amman ya'ya akayi hakan ta faru?
  Ho...ni ma din ban sani ba.
Na dade ina mamakin yanda akayi bafulace ya auri buzuwa.amma kuma combination din yayi kyau sabida yaranta suna da kyau kamar larabawa ,ga gashi har gadon baya,mazan kuma gashin su yayi luf-luf yakwanta masu.
     **    **  **
Akwana a tashi har nayi sati biyu a wannar ruggan,ina cikin na uku amman ba wani labarin batun komawata...a lokacin ne yayan Buba fillo ya dawo daga kiwo ana kiransa Dahiru.shima yayi mamakin ganina nan aka bashi labarina,cikin kankanin lokaci muka fara shiri da shi...ina cika sati hudu akayi auren dahiru da diyar maigari(mai gari Laamido shine wannan mutumin da yayimin alkawarin maidani ranar d na zo ruggan da buba fillo).shine ya'yansu baban buba(dan fillo).diyar shi bintu da dahiru cousins ne kenan.
Amarya bintu da bata wuce shekara takwas ba sai mamakin abun nakai,ita ma mun shaku,duk da na girmeta nesa ba kusa ba idan muna hira sai nace mata wataran zan kaita birni,sai tayi ta murna.haka dai nayita zama da wayannan mutanen a sannu a hankali.
    ***   ***   ***
Su hafsat ne sukayita tafawa suna murna yau burinsu ya cika."kai ku zo mu tafi fa kar a tafi a barmu"fadin hafsat bayan sun gan cewan bana cikin hayyacina.da gudu suka bi bayan sauran daliban cikin sa'a kuwa suka iske ana shiga mota ne..
Sun isa masauki(hotel) ana fitowa don shiga cikin dakuna,shine Awwal ke tambayar su ina Aisha?
Sun dan dauki lokaci sanan Rabi'a tace ai ba motar mu take ba.ka dudduba motoccin mana,kana wani tanbayarmu.ta karashe maganar ne kamar Me fada.
Bai musa ba ya koma inda aka ajiye motor A daman kuma motan yake amma kowa ya sauko bai ganni ba.sai kuma yakoma gunsu yace aisha fa bata ciki.
Toh miye na mu a ciki.?inji Hafsat
Ban gane miye naku a ciki ba.tare na barku a dajin kunga ai dole ne na tambayeke kenan.
Tsaki sukayi gaba dayansu suka juya zasu tafi..sai ya sha gabansu..Awwal yaro ne da baya daukan renin hankali ko gun yan'uwansa maza.
"wa kukeyiwa tsaki? Ya tambayesu tare da nuna masu dan yatsan.
 Gefenshi suka sake bi batare da sunce mashi komai ba..
Read More »

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫
    By Ganarious.
8⃣
Bayan na bude takardan sai na gan rubutu kamar haka.'hahah..idan har kin tashi kin gan wannan takardar toh ki godewa Allah..ba mu sonki,bamu kuma kaunar ganinki.shiyasa mukayi maki hakan.sai mun hadu a can.
  Sai a wannan lokacin na tuna abinda su hafsat sukayi min.kuka na shiga yi sosai ina fadin menayi suka tsaneni haka!
Fillo kuwa ba abinda ya kai sai kallo na...sai da nayi me isata sa'anan nayi shiru domin kuwa kaina ya fara saramin,kamar jira yake nayi shiru sai yace min na tashi mu tafi tare da yimin addu'a da fulfude wai Allah reene,Allah seyne!.
   Tafiya mukayi sosai sa'anan muka isa ruggan su.yan uwansa sunyi mamakin ganin fillo tare da dani,sai na zama masu abin kallo.
Da fillatanci yayiwa iyayenshi bayani.
Na dade tsaye don kuwa dan fillo da yan uwanshi gabaki daya suka shige wani daki sai wasu kananan yara da suka firfitoo suna kallona kamar sun gan wata halitta.har na fara jin haushin biyoshi danayi.ina a tsayen,sai gasu sun fito amman kuma basu cemin komai ba,ko ga guri zauna ma ban samu ba...shima din fillo haka yazo ya wuce ni bai ce komai ba...hankalina duk yatashi ina tunanin me mutanen nan ke shirin yi dani.
 Guri na samu na dan tsuguna,ba abinda nake tunani sai sallolin da Ke kaina..ina cikin wannan tunani na hangi wata budurwa zatayi sa'ata a girman jiki,amman a shekaru mu ba tsara bane.itama din dai kallona takeyi har tana tuntube,da hannu nayi mata alama da tazo."don Allah ina zanyi fitsari?"nace da ita.
Bata amsa ba sai kallona takeyi na sake yi mata magana nan ma bata amsa ba ta juya ta wuce abinta,..gashi fitsari ya matseni sosai.
Nabkoma na tsuguna ina tunanin wannan wata rin rayuwa ce...sai kawai kuka ya zo min...amman kuma mutanen kamar dabbobi sai kallona sukai daga ne'sa.
   Kuka fa nake sosai,sai ga dan filli ya dawo shi da wani mutum.suna isowa na mike sauri nace fitsari nake ji wannan mutumin yace a kaini bayan ruggansu nayi fitsari   sa'anan na dawo.
Wannan mutumin dogone me kyan gaske gashi fari tas dashi,sai kuma Allah ya bashi abinda mata ke kira dimple...ya tambayeni duk wani abu da yake son sani game da haduwata da dan fillo kuma da dalilin da yasa aka bar ni a daji..na kuwa fada mashi komai da komai daga kan abinda su hafsat sukayi min har yanda muka hadu da dan fillo.na kuma rokeshi da ya taimaka min na koma gun iyayen A kaduna.
'toh naji zamu taimaka maki mu maida ki gun iyayenki sai dai ba wanda zai je birni cikin yan ruggan nan.amma idan ansamu za'a mai dake gida.
Shiru nayi ina me rokon Allah a zuciyata da yakawo min mafita.

Wani daki suka kaini wai nan zan dinga kwana,da kamar nace masu bazan iya kwana anan ba amma ba yanda zanyi dole na na shiga ciki a takure na zauna.
A sannu sannu na fara sabawa dasu sai fai wasun su ba su jin hausa sai fulfude...Na rame sosai don kuwa tunda na shiga ruggan bana iyacin abincisu duk da kokarin danakeyi na turtusa kai na amman abin ya ki don kuwa idan na tursa kaina to amai ne zai biyo baya,hakan asa iyayen fillo cewa a dinga ta'cemin nono shanaye.
  Nafi shakuwa da dan fillo,idan za shi kiwo sai na bishi idan har ba zai dade bane.
Read More »

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫
    By Ganarious.
8⃣
Bayan na bude takardan sai na gan rubutu kamar haka.'hahah..idan har kin tashi kin gan wannan takardar toh ki godewa Allah..ba mu sonki,bamu kuma kaunar ganinki.shiyasa mukayi maki hakan.sai mun hadu a can.
  Sai a wannan lokacin na tuna abinda su hafsat sukayi min.kuka na shiga yi sosai ina fadin menayi suka tsaneni haka!
Fillo kuwa ba abinda ya kai sai kallo na...sai da nayi me isata sa'anan nayi shiru domin kuwa kaina ya fara saramin,kamar jira yake nayi shiru sai yace min na tashi mu tafi tare da yimin addu'a da fulfude wai Allah reene,Allah seyne!.
   Tafiya mukayi sosai sa'anan muka isa ruggan su.yan uwansa sunyi mamakin ganin fillo tare da dani,sai na zama masu abin kallo.
Da fillatanci yayiwa iyayenshi bayani.
Na dade tsaye don kuwa dan fillo da yan uwanshi gabaki daya suka shige wani daki sai wasu kananan yara da suka firfitoo suna kallona kamar sun gan wata halitta.har na fara jin haushin biyoshi danayi.ina a tsayen,sai gasu sun fito amman kuma basu cemin komai ba,ko ga guri zauna ma ban samu ba...shima din fillo haka yazo ya wuce ni bai ce komai ba...hankalina duk yatashi ina tunanin me mutanen nan ke shirin yi dani.
 Guri na samu na dan tsuguna,ba abinda nake tunani sai sallolin da Ke kaina..ina cikin wannan tunani na hangi wata budurwa zatayi sa'ata a girman jiki,amman a shekaru mu ba tsara bane.itama din dai kallona takeyi har tana tuntube,da hannu nayi mata alama da tazo."don Allah ina zanyi fitsari?"nace da ita.
Bata amsa ba sai kallona takeyi na sake yi mata magana nan ma bata amsa ba ta juya ta wuce abinta,..gashi fitsari ya matseni sosai.
Nabkoma na tsuguna ina tunanin wannan wata rin rayuwa ce...sai kawai kuka ya zo min...amman kuma mutanen kamar dabbobi sai kallona sukai daga ne'sa.
   Kuka fa nake sosai,sai ga dan filli ya dawo shi da wani mutum.suna isowa na mike sauri nace fitsari nake ji wannan mutumin yace a kaini bayan ruggansu nayi fitsari   sa'anan na dawo.
Wannan mutumin dogone me kyan gaske gashi fari tas dashi,sai kuma Allah ya bashi abinda mata ke kira dimple...ya tambayeni duk wani abu da yake son sani game da haduwata da dan fillo kuma da dalilin da yasa aka bar ni a daji..na kuwa fada mashi komai da komai daga kan abinda su hafsat sukayi min har yanda muka hadu da dan fillo.na kuma rokeshi da ya taimaka min na koma gun iyayen A kaduna.
'toh naji zamu taimaka maki mu maida ki gun iyayenki sai dai ba wanda zai je birni cikin yan ruggan nan.amma idan ansamu za'a mai dake gida.
Shiru nayi ina me rokon Allah a zuciyata da yakawo min mafita.

Wani daki suka kaini wai nan zan dinga kwana,da kamar nace masu bazan iya kwana anan ba amma ba yanda zanyi dole na na shiga ciki a takure na zauna.
A sannu sannu na fara sabawa dasu sai fai wasun su ba su jin hausa sai fulfude...Na rame sosai don kuwa tunda na shiga ruggan bana iyacin abincisu duk da kokarin danakeyi na turtusa kai na amman abin ya ki don kuwa idan na tursa kaina to amai ne zai biyo baya,hakan asa iyayen fillo cewa a dinga ta'cemin nono shanaye.
  Nafi shakuwa da dan fillo,idan za shi kiwo sai na bishi idan har ba zai dade bane.
Read More »

Wednesday 26 July 2017

EARGERLY & DESPIRATELY...

Eargerly and desperately u would be when u follows d steps of SOYAYYAR MU👫.becouse of how intresting d love story is.!
Watch out.!
Read More »

Tuesday 25 July 2017

IT WORKS OUT.!

Orange Peel
Orange peel is an amazing ingredient for improving overall skin health because the peels actually contain a higher amount of vitamin C compared to the fruit. Vitamin C is an essential compound for lightening the skin tone. Dried orange peel powder acts as natural Uibleach for skin lightening at home, which helps in correcting uneven skin tone and dark patches on the neck.

Dry some orange peel in the sun and thne grind them in a food processor to make a smooth powder. Mix 2 tablespoons of the orange peel powder with 2 to 3 teaspoons of whole milk and mix it to form a heavy paste. Apply this paste on the darkened areas of the neck; allow it to dry for 30 minutes and wash it off with cold water while massaging your neck. Repeat this remedy daily for 2 weeks to see a noticeable improvement.
Read More »

Sunday 23 July 2017

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫
       By Ganarious
7⃣
Bazan iyacewa ga adadin mintuna ko awanni da nayi a wannan yanayin ba...maganar da naji ne yasa ni bude ido shima dishi-dishi watau blur-blur nake ta gani.
Me maganar ya karaso inda nake yana fadin "mutunshee"...."mutunshe kuwa?
A hankali na fara gani..wani kyakyawan matashi bafillace ne ya tsuguno dadai fuskata yana tambayar "mutumshee "
Na murza ido tare da yin salati,ina fadin ina yan uwana...domin kuwa gari ya fara duhu.
    Ya juya yana waige waige..'yo ai ke dai ce a wannan dajin.
Cikin razana nace a a...bani kadai bace muna da yawa,mun zo fitsari ne anan.
'yo tau sun tafi sun barki kina barshi.
Yana fadin haka na fashe da kuka ,nace mashi ya rakani wajan daji inda aka ajiye motoci ko suna nan.
Na fadamaki ba kowa a wannan dajin sai ke dai..sai kuma ni da shanaye na....kuka na shiga yi sosai shi kuwa dan filloba abinda yake sai kallo na.sai da kaina ya fara sara sa'anan na saurara kukan nace mashi 'ko zaka iya taimakamin ka rakani cikin yola ko zan hadu da sauran yan uwana..'kai ya girgiza tareda fadin daga gun kiwo nake.yau watanni na biyar da barin gida.
Da sauri na durkusa ina rokonsa "Don Allah kataimakeni ka nunamin hanyar da zaikaini garin yola.
"kalli nan"yayi nunin gefen dama da dan yatsa,idan kika shiga cikin wannan dajin sai kiyita mikewa har sai kinkai inda ruwa yake sai kibi hannun damanki ki mike zakishiga yola.
   Da sauri na zaro ido shiko yana kaiwa nan ya mike abinsa..nima na mike nace mashi awa nawa ne zai kaini yolan?
 Awa?....miye haka kuma?
Ina nufin zan iyakaiwa cikin kalilan lokaci?
'yo ai ni bansan yaya saurinki yake ba,amman idan kina da sauri xaki iya kaiwa cikin na kwana uku.....yanzun don Allah bazaka sada ni da garin yola ba?
 Yo kebaki da fahimta ne?..na fadamaki daga kiwo na dawo,koma idan nace zan rakaki yaya zanyi da shanayen zan barsu anan din ne?.ya fadin haka ya fara kora shanayensa ina kallon sunyi nisa da ni gashi na kasa samun mafita komai ya daburcemin,lissafi da tunani duk sun tsaya tsaf.
  Cikin sauri na bishi inakiran dan fillo...bai tsayabba har sai da na kai inda yake nace yanzun don Allah kana iya wucewa kabarni a wannan dajin ba tare da ka taimakamin ba?
"yo ai ni bansan mutumshee ki aljan bashee..kuma ai na fada maki dalilinda yasa bazan taimaka maki ba.
Toh naji yanzun na bika gida,idan ka ajiye shanaye zaka rakani yolan?
Sai da ya jima kamar me tunanin wani abu sa'anan tace toh...ba damuwa.
Muna ta tafiya har duhu ya gabato tsoro ya fara mamayemin zuciya don tunda nake ban taba kaiwa war wannan lokacin  Waje ba,balle kuma a daji...muna cikin tafiya nace mashi mun kusan kaiwa rugganku kuwa? Yace a a...sai gobe dadaddare idan kuma shanaye sun tsaya cin abinci sai jibi da safe zamu isa.
  Innalillahi'wa'ina'ilaihirrajiun kawai na ke furtawa,zazzafan hawaye ke gangarowa saman kuncina...sunayen Allah kuwa harda wanda bana yawaita kira duk sakira nake ina fadin ya'Allah ka cece ni kai maida ni gida.
Duhu yayi sosai tsoro ya da'da kama ni,karkashi wata bishiya dan fillo ya sami guri ya zauna yace mu huta anan,gobe sai mu cigaba da tafiyar.
'a nan'...nace mashi cikin muryan kuka
Yo ina kike tunani da?...
Ban amsa shi.
Dan fillo yayi nisa da baccinsa ni kuwa a tsaye nake sai aikin kuka....can sai ya farka yace "yo a tsaye zakiyi barshin?...shiyasa nace ke ba mutun shee ba...nan ma ban tanka shi ba.sai  kuka kawai nakeyi..
  A haka ko na kwana tsaye...gari ya fara washewa,haske ya bayyana...dan fillo na farkawa ya ganni tsaye yace yo a tsayen kikayi barshi?..yana maganar ne tare da mikewa ya fiddo goran ruwansa ya kuskure baki tare da wanke fuska sa"anan na tuna ina da water bottle a school bag dake goye a bayana,na sauke jakkata don ciro goran ruwan,na ci karo da wata farar pepan wasika,sai ina mamakin yanda akayi wanan takardar ta zo jakkata.
Read More »

IT'S THE DEXTEROUS LADY.

It all starts with one simple steps.
"you have to do wot it takes,to become wot u want"
  Ganarious belives in little by little,that would becomes alot later or sooner.
Chose d opportunity which fits u and making use of potential...dats all i gat for u.
Read More »

Friday 21 July 2017

YOU CAN TRY IT,AND TELL👰

Milk, Honey and Egg Toner

What better way to even out wrinkles and hydrate coarse and rough skin while toning it than with the combination of milk, honey, and egg whites? While milk supplies nourishment and essential nutrients to the aging skin, the humectant properties of honey traps moisture in the skin to give it a smooth and youthful appearance. Egg white smooths and even out wrinkles, creases and fine lines – the main visible signs of skin aging. It also supplies high-quality protein to the skin which is the main building block of tissues. Milk is also used in homemade hair treatments for dry damaged hair.

Take 1 tablespoon of milk, 1 teaspoon of honey and 1 egg white in a glass bowl and mix all the ingredients well. Brush on the mixture evenly on the face and leave it to dry for 15 minutes. Wash our face with cold water to get back the youthful glow.
Read More »

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫.
          By Ganarious.
6⃣
Mamee tacigaba dabasu labari,Alhaji Aliyu yayi sana'a ne akan fatan dabbobi,yana kaiwa ketare daganan har ya bude kamfanin sarrafa fstar.gunshi mahaifina ya gada.ita kuwa mahaifiyata hajiya hadiza tayi aiki a asusun duniyar(world bank)daga baya tayi resign.
Ni ce ta uku gun mahaifiyata,gun babab na kuwa ni ce ta tara.A lokacin da aka haife ni mahaifiyata tana aiki a asusun duniyar don haka a kasar tursi nafara tashi daga baya mahaifina ya amsoni ya kawo wa hajiya babba watau yar uwar zaman mamata(kishiya)..daga j.s.s.1 class na chigaba da makaranta,kamar yanda na fadamaku Allah yayimin farin jini duk inda na shiga sona a keyi,ya'yyi na, makwabta,mallaman makaranta(islamiyya da boko) duk inda na taka anaso na wasu kuma yanayi na ke burge su kawai.
Ina aji uku mamata tayi resign ta dawo gida da cikin wata biyar,munyi murna sosai,a lokacin bani da wata zance sai na cikin da kuma addu'an Allah yasa mace ce zata haifa na samu yar uwa..Mamata tayi kwana uku tana cikin nakuda,ta sha wahala sosai a lokacin da zata haihu saida akayi ta rokon Allah sa'anan ta haifi kanina Aminu,daga shi bata sake haihuwa ba..
Kamar yanda na fada maku mutane  na sona,hakan ya janyo min kiyayya daga wasu dalibai matan ajinmu.waddannan daliban basu kaunar ganina.sunce na faye salo gani ba kyau ko kuma suce daga zuwa na na amshe mutane kowa yace ni.kiyayyar tasu ma be buya ba a fili suke nuna min.Ana cikin haka akace zamuje fieldtrip excortion a lokacin muna aji hudu hudu,za mu ta biyar kenan watau 3rd term...nayi murna sosai na sanar da iyayena.mahaifiyata ce tayi min shoping domin kuwa sati zamuyi muna tafiye tafiye zuwa garuruka masu tsauni da duwatsu.
Ranar tafiya dakanmu s.s.1 students mun hallara a makaranata sai safiya ce kawai bata zo ba,safiya kawatace sosai tare muke tafiya,komai tare mukeyi.mallamai suna ta tambayata wai lafiya safiya bata zo ba.
Bani da amsar basu,sai cewa nake zata zo.munkai kusan minti arba'in safiya bata zo ba kuma ita ake jira sai p.c yace a tafi kawai idan andawo za a binciko dalilin rashin zuwanta.
   Tare da wani yaro muka zauna ana kiransa Awwal,awwal akwai surutu da barkwanci sai shairi yakemin wsi nazama abin taausayi sabida kawata bata nan toh shi zai cika gurbin ta...a haka dai yake ta zolayyata,matan ajinmu kuwa kamar sun hda baki ba me kulani koyi min magana acikin su.
  Abuja muka fara zuwa don ganin zuma rock daga nan sai ogun state don ganin olumo rock,kwanarmu uku a ogun sa'anan  muka tafi plateau jos kwanar mu biyu a nan,sa'anan sai Adamawa.
Daga adamawa sai gida,ana gobe zamu koma  kaduna aka kwashe mu zuwa wani jeji wanda ke kusa da bodan cameroon.munsha tafiya sosai a wannan jejin kowa ya gaji especially ni da daman tunda muka taho komai a sanyaye nake yi sabida rashin zuwan dafiya,na zama wata kalar tausayi.tare da awwal nake tafiya,wata sa'in kuma ya barni a baya.muna yi nisa can cikin dajin sosai sosai akace to yayi haka nan kowa ya rubuta abinda ya lura sai akoma gun motoccia shiga mukoma masaukinmu.hanyarmu ta koma wa gun motoci sai wasu daga cikinmu suka sami inuwan karkashin icche suka zauna wai a barmu mu huta,icche daman nasamu na zauna can sai ga Awwal yazo ya zauna muna hira,muna cikin hiran ne muka hangi wasu matan ajinmu tahowa inda muke,wadan nan yanmata ko magana basuyi mana,asalima idan muka hadu dasu mukayi masu sallama ba su amsawa sai harara da kallon banza.
Suna isowa sukace ayyah A'isha!ashe safiya bata zo tare da mu ba. Nace eh bata zo ba,sai suka zauna muna ta hira dasu.kamar minti uku da zuwan su abokan awwal sakayi kiranshi yatashi ya tafi.
Tashi suma sukayi wai zasuyi fitsari....har sunyi nisa da inda nake sai daya daga cikinsu ta dawo tace na taso muje mana.a a bana jin fitsari na ce mata tace toh na tashi na rakasu kar su barni ni kadai nan ban musa ba na tashi,mun tashi kenan wani malami yayi kiranmu wai mu dawo za a tafi hutun ya isa hakan,sai tace mashi fitsari zamuyi kuma saura yan uwanta na ciki bara tayi kiran su amman ku tafi kawai gamu nan a bayanku.mun isa inda sauran yan uwanta suke sukace su sunyi fitsarin ko,hafsat zatayi ne wacce ta kirani sai tace eh zatayi ta tsuguna gaba damu kadan sukuma biyun hauwa da rabi'a suka miko min wata bottle water wai ga juice na sha nace masu a a,nagode nima inadashi kuma ma bana shan zaki.sai hauwan ta bata rai,rabi'a kuma tace baza ki sha abinmu ba ko sabida baki daukemu kawayenki ba.nace bs haka bane bana shan zakine.
Toh ai bashi da zaki kisha kiji,maman rabi'a ta hada mata sabida rabi'an ma bata shan zaki.duk da maganarsu ban amshe shi na sha ba sai ga hafsat tazo ta amshi goran a hannunsu tace munason mu zama kawayenki,idan dai kina son haka kina kuma son mu da zuciya daya ki amshi kisha.
  Surutun su da kuma matsuwar barin wannan daji ya sa ni amsar goran nasha ko second ba ayi ba na fara jin idona na nauyi sai kuma na nafar ganin su Blur-blur sai jiri...duk da bana ganinsu da dakyau amma sai ina ganinsu suna dariya harda tafawa,sa'anan suka bar gurin.daga nan ban sake sanin meyafaru ba.
Read More »

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫
Contn.of page4⃣
 E toh ai kace ba ruwanka da labarin..da sauri ya matso tsakankanin seats din su ya sako kai..kunje gidansu ilham ne ? Kaseem ya juyo yace bamu je ba,miyesa kake tanbaya ?
Nan da Hisham ya marairace..pls mana ku fadamun
Seriously bamuje ba,miyasa kake tanbaya ? Ba tare da ya amsa su ba ya koma ya jingina bayarsa da seat din yana me kara duban message din ilham.
Suna isa airport yabude kofa zai fito sai kaseem yaace dakata mana saurin me kake ?!
Saurin me nake ? Ka manta ya kamata ace ina gurin nan tundazun.
Ok..toh idan ka dawo zamuyi labarin da mukace.
Da sauri ya koma ya zauna don Allah ku fadamin kungan ilham ne ?
Eh muna gidansu dazun
How is she ?.. Is she in good condition..hiw is she doing ?
Gaba dayansu suka kwashe da dariya
Kareem yace wai kai weak point dinka kenan ? Kagan yanda ka koma kuwa ?
...toh she's ok
Toh ya..!  Me tace
Tana gaisheka kawai.
Shiru yayi yana tunani wani hali take ciki yanzun
Tashi ka tafi kar jirgi ya tashi ba da kai ba.yayi kamar bazai fita daga motar ba sai kuma ya fita.
Yana fita kaseem ya fito shima yace mashi inn shhaa Allah za'ayi nasara don mamar ilham na neman ka idan kadawo tafiyar.
Kai...u can't be serious.
Yes da gaske mukeyi...kaseem na fadin haka yasa hannu ya tura shi wai ya tafi sai ya dawo.
Basu jita ganin tashin jirgin ba suka tafi..ya dade tsaye a inda suka barshi daga baya ya ciro wayarsa ya nemo ilham.
Sai da yayi ringin kamar sau uku sannan ta dauka
Tana picking taji yacr where are u at ilham ?
Ina gida.
Toh gani nan zuwa,mum na nan ko ?
Lafiyanka ?
Lafiya lau..Na gan message dinki kuma su kareem sun fadamin sakon mum shine nake son nazo naji kiran.
Ok bata nan..sannan ai cewa tayi sai idan ka dawo.
No no..ina iya da'ga tafiyar ai.
Nop..u can't do that.
Toh naji amman don Alllah ki fara sanar dani me ke faruwa.
Just keep calm..bawani abin tashin hankali bane yanda ka matsu kaji nima nan haka.
Ok Inn shaa Allah thursday zan dawo.
Alright..take care of you,inji ilham
I will my love..i hope your ok ?
Yes i'm
Maa shaa Allah..pls take care of urself.
I will..inji ilham ta amsa shi.
Bye..ok bye.
  Suna gama waya yayi ajiyar zuciya tare da daga hannuwansa sama yace ya'Allah kabani ilham.
Read More »

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫..
  By Ganarious.(Al-Ansar writters)
4⃣
Na jima zaune ina jinjina wannan Al'amarin..har na matsu na ji wannan labarin.
    A GIDAN BABA YUSUF.! Hisham ya tarar da baba Lamido bayan ya gaishe su cikin girmamawa,Baba Lamido yayi mashi nuni da gefe kusa dasu wai ya zauna.
 Ya batun tafiyarka ta zuwa yin aikin umurah ? Baba lamido ke tambayar Hisham.
Yau ne tafiyan inn shaa Allah.
Toh madallah..Allah yasa aje a sa'a ya kuma karbi ibadun.
  "Amin baba"
Dalilin kiranka shine ni da sauran yan'uwa mun yanke shawaran hada ka aure da hindo yar gidan gwaggo kulu...ita ma yar uwarka ce don haka ka bar zance waccen Ilham din tunda uwarta taki bamu hadin kai.
 Cikin wani yanayin tashin hankali Hisham ya dubi Baba Lamido yace... A... Gaskiya baba bani iya auren wata mace idan ba ilham,kuyi hankuri ku canza shawara don Allah.
  Haba wa...ai nan da nan baba Lamido ya shiga balbalo mashi masifa,ta inda yake shiga bata nan yake fita ba...Aurenka hindo kamar anyi angama don haka ka dawo da shiri...tashi ka bamu guri.
Cikin sanyi jiki Hisham mike tare da yi masu sallama,Baba yusuf ne ya amsa mashi tare fadin a dawo lafiya.
Garden ya nufa ya zauna a daya daga cikin kujerun ya zauna yana me jinjina maganar Baba lamido.ya kai kimamin minti Arbain da uku sa'anan yayi tsuki ya fiddo wayarsa don kiran Abokansa watau KAREEM da kASEEm....bugu biyu zuwa uku kacal  yaji andauka..
Dude yane ?
Me kuke nufi !. Yafa kamata ina Airport yanzun
Kwantar da hankalinka...Gamu nan tafe...zamu zo maka da wata labari mai dadi.
Ba ruwana da wani labarinku nidai kuzo ku kai airport
Bayan ya kashe wayar yashiga duba sakonin da suka shigo,nan ya ci karo da message din ilham...gaban shi na bugun uku-uku ya bude.
 "YAUSHE ZAKA DAWO ? "abinda ya gani kenan...mamaki kawai yakai ya tasan zaiyi tafiya ? Sai kuma ya tuno yafada mata zaije kasa me tsarki donyi masu addu'a...yana cikin tunani wayarshi tayi ringing,yana picking yaji ance fito muna waje.yana fita ya nufi gurinda suka yi parking mota ya bude gidan baya ya shige.ba tare da sunyi mashi magana ba kareem ya ta'da mota sai hanyar airport.
sai bayan tafiya tayi nisa sukajiyo Hisham na tanbayar wata labari kuke dashi ?
Read More »

SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫.
   By Ganarious(Al-Ansar writters member)
3⃣
    My baby namesake na shiga hakkinki dayawa,sabida son zuciya..idona ya rufe sabida na kasa manta abinda babanki yayimin har ina neman cutar dake, i am very very sorry ta karasa maganar tana kwala.
 Da sauri nace please mamee dnt do this to me wallahi bakiyi min komai ba nice na sa'ba maki kuma inn shaa Allah bazan sake ba.
A a ilham bakiyimin komai ba,idan ma baki yafemin min ba hakkinki zai kama ni....kalli fa yanda kika rame ?.. Kema kinsan ba abinda nafi kaunar gani a duniyar nan kamar naganki dubul-dubul dake,son zuciya bai barni na gan wannan raman ba.... Kiyi hankuri ki kwantar da hankalinki ko jikin zai dawo kin my girl,..kai kawai na daga mata.
Idan ma auren hisham ne zai kawo maki kwanciyar hankali,toh na amince har cikin zuciyarta ki aureshi....tana kaiwa nan ta mike,har ta kai kofar fita ta juyo tace min ki fito parlo abokan hisham na nan.
Bayan fitar ta na koma gaban madubi na kurawa jikina ido,a gaskiya rame sosai,na kuma dade da sanin na rame shi yasa idan zanje gaida mamee nake sanya hijabi sabida tun ina karama tana jindadi idan ta gan jikina yayu bul bul..
Humura kawai na shafa sa'anan na sanya bra,tare da zura jallabiyata na fito falo.Farin cikinsu ya bayyana don ganina.bayan gaisawa kaseem yace subhanallahi...a gaskiya ilham kina cikin wani yanayi..
Murmushi kawai nayi batare da na tanka shi ba..kareem yace kamar yanda abokinmu ke ciki bahhh.gaskiya wannan soyayyar a jini yake.mun dan jima suna zolayyata daga bisani kaseem     yace wannan punishment yayi wa Hisham tsauri don Allah a tausaya ya sassauta mashi pls ilham.
Ayyah ni da Hisham kuma sai...
Sai mutuwa ka raba ku,kareem ne ya tareni da wannan zancen ba tare da na kai ba
Hmmm..
Mikewa kareem yayi yace zamu tafi,Don Allah ki biyo mu ku gaisa da shi.
Kai kawai na daga masu alamar baza ni je ba.
Sunyi juyin duniyar nan wai na tashi na bisu,ni ma kuma nayi kememe,sai da suka gan alamar bani niyar tashi sa'anan sukayimin sallama.har sun kai bakin kofa sai ga mamee ta fito tace masu tafiyan kenan ???
Lokaci guda suka juyo tare da sunkuyar da kai.
Eh...zamu tafi rakiya.
Ok...idan ya dawo tafiya kuce mashi ina nemansa.
Inn shaa Allah zamu fadamashi.
 Bayan fitansu mamee ta dawo kusa dani ta zauna,"Baby namesake Allah soyayyar ta zama aure...
Mamee..?? Wace soyayyar ?
Soyayyarki da Hisham mana.
Cikin mamaki nake kallonta..Ai ni na fasa.
Sabida me kika fasa ?
Nidai kawai na fasa
Sai kin fadi dalilin ki
A a...gaskiya mamee baki son na aure shi kina dai pretending ne,ni kuma abinda bakiso bana fatan nayi shi.
Murmushi mamee tayi sa'anan ta dawo kusa dani ta kamo hannuwana tana murza yan yatsuna...A'isha.tayi kirana,na dago na kalleta.
Kin yarda dani ?
Eh ...sosai mamee
Toh har ga Allah wannan auren ina marhaba dashi,da farko dai ban amince ba amman a yanzun abin yanayimun dadi,kin ko san wannan soyayyar na ku tun kina ciki ?  Yes tun kina ciki Hisham ke sonki.
Kicin zaro ido nace"Hisham fa kikace ?
Tabbas Hisham,tun kina ciki yake sonki..don haka wannan al'amarin sai Allah
Mamee daman kinsan Hisham ne sosai haka ?
Batare da ta amsa ba ta mike tace idan ya dawo nayi maki alkawari zan sanar daku komai da komai akan rayuwata da dangin babanki.
Read More »

Tuesday 18 July 2017

MY CRUSH COUPLE😯😘

Maa shaa Allah
They are looking cute.!

Read More »

Monday 10 July 2017

SOYAYYAR MU👫
          By Ganarious(Al-Ansar writters member)
2⃣
      Mamee dai bata ce komai ba,ta ci gaba da dannar wayarta.kuka nasawa anty kulu da nagan taki barin fadan,sai kuma ta koma lallashi..share hawayenki A'ishah,ni kawai ina goyon bayan farin cikin ki,farin cikin ki kuma shine hisham don haka ina baki shawaran da ki aure shi.kai kawai na girgiza ba tare da na ce mata komai ba.
   Sai bayan sallar i'sha'i mamee takai anty kulu gida.kwance nake ina tunani memories dinmu,sai hawaye keta bin kunci na.son da nakeyiwa hisham yawuce discription.ba'a iya misaltashi especially wannan yanayin da ake ciki sai ina kara son sa akowani sekan...cikin zabura na mike zuwa dauko wayata da yake a kashe tun jiya.kunnawarta keda yuwa sai ga messages daga hisham da abokansa sai kawayena ni'ima da islam...ina cikin karanta daya daga cikin message din hisham sai ga kiranshi,na daure nayi ignoring har ya tsinke amman na kasa a karo na biyu da ya kira.
 Bani ce komai bai da nayi picking shiru nayi..daga can bangarenkuma yana ta fadin ilham...ilham...ilham
Yanayin muryarsa yasani hawaye don ya bayyana halin da yake ciki...nasan kina jina ilham !  Please talk to me.
Hisham...cikin kwantar da murya kamar ra'da na yi kiransa sai kuma nayi shiru.
Ilham..i hope u are ok.
Yes i'm Hamdan..how have u been doing hisham.
Ofcos i'dnt bén doing ok you should know that.haba ilham ! Miyesa kika kashe wayarki tun jiya ?
Sorry it hurt and i wouldn't want that to repeat itsef so ka saurareni,inason ni dakai mu kawo karshen wannan relationship..lets breakup.
Sai da dauki lokaci shi shiru ni shiru sa'anan ya daure yace do u really mean wot u'r saying ? Is our love ill-fated to u ??
Yes..i mean it wid all my heart.
Haba ilham..u promised never to let go of my hand komai tsananin situation din..Eh amma i've change my mind i hope u acept and respect my decision daga can bangaren bAi amsa ba na kuma san yaji abinda na fada sai na kashe wayar..na rungume wayar ina fadin i lov u so much hisham,ina sonka hisham inasonka sosai ina fadin haka ina hawaye masu zafin gaske,ina cikin haka kira ya shigo wayata wannan karonma hisham ne.ba tare da bata lokaci ba na dauki wayar...
I can never acept that kawai na ji ya fada,..sai kuma ya sassauta murya da fadin don Allah karkiyi haka ilham
Kinji..pls
Kai kawai ta daga kamar yana gun.
Inn shaa Allah zanje nayi addu'a a makkah satin nan,pls never think of letting go of my hands.fadin hakanma da kikayi hurts alot,pleas and please i am pleading.nan ma bata ce komai ba sai hawaye dake gangarowa a kuncinta,da kanshi yace bari ya barta ta huta.
  Washe gari dasafe bayan ta idar da sallar sub'i tayi azkhr da rokon Allah shi yaye mata damuwarta.sai ta nufi dakin mamee akan sallayarta ta iske ta,ta durkusa tagaishet.bayan gaisuwan ba wace tasake magana..suna ahakan ilham tayi ajiyan zuciya tace mamee kin yafe min ?
Sai a sa'anan mamee tayi murmushi,na yafe maki ilham,baki yi min komai ba,ki kwantar da hankalinki kinji "namesake"
Jin dadinta ya bayyana a fili,rabon da mamee ta kirata "namesake"tun ranar da tasan hasalin Hisham..Ta tashi ta rungume mamee cikin jindadi,i promise never to hurt you again.mamee ta shafa bayanta da fadin thank you babby namesake.
Safa da marwa yake a falon...idan yayi kadan sai ya zauna,sai kuma ya tashi ya cigaba.
Kareem da kaseem dai sun sa mashi ido,sai binshi sukai da kallo sabida sunyi i'ya kokarinsu akan ya dan samu natsuwa...ya kara zama tare da duban agogon hannunsa,sa'anan yace i hav just 6hours left jirginmu zai tashi by 7.. Ya ya za'ayi na ganta,ko kuma naji muryarta ? Yana fadin hakane tare da kura ma abokansan ido.su ma dai kallonsa sukeyi.
  Yau kwanarmu goma sha daya kenan da mukayi ban san wani hali take ciki ba yanzun.kullum harabar gidansu nake yini ko zanyi dacen fitowarta.amman it solv not..wannan hukuncin yayimin tsauri dayawa,yana fadin haka ya dafe kanshi sai ga hawaye na zubowa..
Kaseem ya gyara murya sannan yayi maganar.'ka kwantar da hankalinka ka barwa Allah komai,nasan she's ok.
Ya kai dubansa ga kaseem tareda fadin nayi kokarin hakan ai....wayarshi ce ta katse maganar da yake sonyi.
Sallama ya farayi sannan suka gaisa da me kira daga wancan bangaren.bayan gaisuwa baba yusuf ke shaida mashi da ya zo yanzun yanzn nan suna nemanshi
Suna gama wayan ya mike yace wa abokansa baba yusuf na nemansa,nan da 3hours ku zo ku kaini airport daga can gidan.ya shiga bedroom ya dauki necessary things needed sannan yafito ya tafi.
Bayan fitansa kaseem yace  wa kareem wace irin taimako kake ganin zamuyi wa bawan Allahn nan ?
Cikin zurfin tunani kareem yace in 5hours yanzun zai bar kasar zuwa saudiya
 .....sun kai kimamin 26minutes basu samu mafita ba ,sai daga baya kareem ya kalli kaseem yace kasan me zai faru dude ?
Cikin girgiza kai yace a'a sai ka fada.
Kawai muje Gidan su ilham din..
  Kana ganin haka yayi ? Inji kaseem
Lets just try it..'toh me zamu cewa mamarta ?
Kai dai tashi mu tafi zamuyi tunani wannan on our way going..
     A wajan gidan amma dan nisa kadan da gidan sukayi parkin mota suka karaso gun gate din da kafa,isowarsu yayi daidai da wangale da me gadi keyi.kareem ya mikawa megadi hannu sukayi sallama sannan yace gun hajiya muk Zo ko tana nan ?
Megadi ya juya ya nunin cikin gidan da yatsa,gata can itace zata fita Na bude gate....ok toh yi mana sallama da ita.
ya barsu a nan tsaye yashiga ciki,ba'a jima ba ya dawo yace wai ku karaso inji hajiya.sunyi gidiya sannan suka shige.
A bakin motan suka isketa tana dannar Waya,sun dan rusuna suka gaisheta,sannan ta tambayesu daga ina ?
Uhmm...
Hmm..mu abokan hisham ne.
Ba tare da ta kalle su ba tace 'waye kenan...tasake tambayarsu.
Shirun Da sukayi yasa tace su shiga daga ciki.
A falo suka zauna tace su take sauraro...cikin sosa keya kaseem yace gaskiya hajia bamu san ta inda zamu fara ki fahimce mu ba.
   Cikin murmushi tace dnt worry ta ko ina kuka fara zan fahimce ku..
Watan...uhmm...maganar hisham da ilham ne ya kawo mu  inji kareem.
Gaskiya haji....sai kuma yayi shiru...
Uhmm uhmm inajinka,kamar sun hada baki suka sakko daga kan kujeran suka durkusa a gabanta.Don Allah hajiya ki ceci rai,hisham na cikin wani irin yanayi a hanzun haka muna tunanin ma yafara sakin layi.Wallahi hajiya hisham na son ilham fiye da zaton ki ba kuma zai iya cutar da ita ba..wannan soyayyar tasu a jini yake.itama ilham din tanason shi mun tabbatat da hakan.
.... Ki gafarceni hajiya kar ki manta laifin wani ba ya shafin wani,don Allah kar ki cutar da ita a dalilin laifin da bai shafeta ba,ki gafartamin ki kuma fahimce ni ba wai nayi wannan maganar bane don na sa'ba miki ko don nasaki hanya..
Tunda suka fara maganarsu batace kala ba sai da suka gama tayi murmushi tace "Hisham din ne ya aiko ku ?
Da sauri suka girgiza kai suna fadi a'a..wallahi hajiya bai ma da labarin zuwan mu nan din.
"ok..ina yake shi ?
Yana gidan baba yusuf..."ok kuce mashi yazo gobe..
Ehh tohh...gaskiya hajiya hisham zaiyi tafiya zuwa aikin umrah a yau dinnan ma,don Allah hajiya ki bari yagan ilham kafin ya wuce..
Ba tare da tace wani abu ba ta mike ta haye sama.
Sallamarta yayi daidai da fitowata daga bandaki,daure nake da dan tawul iya cinyata,kallon da mamee keyimin yasani saurin neman hijabi,ina kokuwan sanya hijabi ta karoso kusa dani ta rungumoni tana shafa bayana munfi minti biyar a haka sannan ta zaunar dani itama ta zauna...
      Visit #Ganarious.blogsot.com/,for latest ages.
Read More »

Sunday 2 July 2017

APPLE VINEGAR TIP

Apple Cider Vinegar Toner

Apple cider vinegar is a readily available multipurpose ingredient that is used for addressing a wide range of hair and skin problems. Apple cider vinegar helps to restore and balance the natural pH of the skin and enhance the overall complexion. It evens out the skin tone, lightens sun tan and age spots, removes dead skin cells and shrinks the size of skin pores. Above all, apple cider vinegar toner is simple to make, and it can be stored for future use as well.

Mix 2 tablespoons of apple cider vinegar with 4 tablespoons of distilled water. Combine it and store in a bottle. Soak a cotton ball in the mixture and wipe your face with it 2 times a day.

So, now that you are aware of 14 different natural facial toners as per different skin types; get ready to include them in your daily skin care routine and flaunt fresh and youthful skin every day.






Read More »
Designed by Jide Ogunsanya.