Pages

Thursday, 7 November 2019

BEST HAIR CREAM YOU CAN DO YOURSELF

*HOW TO MAKE HAIR CREAM*

2 Tablespoons shea butter
1 Tablespoon coconut oil
½ Tablespoon olive oil
1 Tablespoon Castor oil (optional)
½ Tablespoon pure aloe vera gel

Directions
Pour some amount of coconut oil and shea butter in a cup melt in the microwave or a double boiler and mix together.
Add your olive oil and natural aloe vera gel, stir until it mixes well. Add Vitamin E
Transfer it into a container and cover tightly with a lid
Refrigerate or leave in a cool place overnight so the substance can become solid
Bring it out the next day and allow it come to normal room temperature before using it
Use the substance within a month and if you can't finish it before a month lapses, refrigerate it!

For a larger quantity, add a preservative
Read More »

Sunday, 13 October 2019

THE RETURN OF SOYAYYAR MU👫

Assalamu alaikum! Hello everyone. Dafatan muna kalau.
 Na lura dayawanku sun fi jin dadin labarin soyayyarmu! Don haka innsha'Allah za a cigaba daga inda aka tsaya, koda kadan kadan ne!
Zan dunga sauraron karafin ku ko shawarwarinku a email dina ganarious98@gma
Read More »

Tuesday, 13 August 2019

RICE WATER FOR YOUR HAIR GROWTH.

How To Make Your Own Rice Water You’ll need: 1/2 cup uncooked rice 2 cups water Directions: Start by rinsing the rice under running water to remove any dirt or impurities that might be clinging to it. Next, place the rinsed rice in a bowl and cover it with a couple of cups of water. Swirl the rice around a bit, then let it soak for 15 to 30 minutes. Strain the rice away from the rice water and set aside. Pour the rice water into an airtight container for storage. It will keep in your fridge for one week.
Read More »

Thursday, 8 August 2019

GET YOUR BUTT/BREAST BIGGER NATURALLy.

How to make natural butt/breast enlargement oil.. Ingredients: -1 cup of yoghurt -10 vitamin e capsules (from pharmacy please) Or 1 tablespoon of organic vitamin e -100ml of olive oil -2 1/2 tablespoons of fenugreek seed Method 1) grind your fenugreek seeds into powder form and pour into your olive oil. Make sure the olive oil is in a tight container (bottle), cover it and place on your window side for a week. Not directly to sunlight. 2) shake the mixture every 2-days. 3) On 7th day, extract the oil with a sieve, pour in your vitamin e and stir. 4) Add 2tbs of olive oil and stir your mixture. 5) pour into your bottle, apply morning and night. Shake before use. 100% natural Apply yoghurt on your butt for 5-10 minutes, wash off then apply your own. FOR THOSE THAT WANTS TO SELL Soak ultimate maca pills into olive oil in another container for same 7days.. do the same process with fenugreek and mix all oil together.. Please check the PH level since it’s 90% Natural
Read More »

Saturday, 22 June 2019

HOW TO MAKE A BRIGTHENING SOAP.

GANARIOUS DERMAL CARE soap. √... Ingredients. _Licorice, _Baking soda, _carrot powder, _turmeric, _Black seeds powder, _fenugreek seeds powder, _Henna powder, _Ghana black soap, _Honey, _coconut oil, _carrot oil,Glycerine, _Shea butter, _orange peel (soaked), _Cucumber juice. This soap brigthen, softhen and cure skin diseases. It's also a spots remover. √...For best result use twice a day. √...message it on you skin making a foam, leave for 3_4 minutes and wash off.
Read More »

Wednesday, 19 December 2018

YANDA ZAKI MAGANCE AMOSALI(Dandruff)

YANDA ZAKI MAGANCE AMOSALI(DANDRUFF) ~GINGER HAIR SPRAY~ Danyen citta(ginger), man kwakwa(coconut oil). Ki sami danyen citta ki kankare bawon, sai ki yanyanka su gutsu gutsu cikin blender, sai ki zuba ruwan du'mi kadan ki nike su. Ki tace ruwan cittan a kwano, ki sami gorarki irin ta fesa turare ki zuba aciki, sai ki dauko original(virgin) coconut oil ki zuba a ciki. A duk lokacin da zaki wanke kai sai ki feshe kanki da wannan hadin ki barshi yayi kamar awa daya, sa'anan ki wanke! Visit my blog to learn more. ganarious.blogspot.com/
Read More »

Friday, 14 December 2018

Whiten your teeth in second!

IT'S NOT MAGIC!

 DO IT AND GET YOUR TEETH WHITEN AND BRIGHT... Give it a try.

 Things needed.
 ~Baking soda 1tspn 
~Salt(a pinch) 
~Colgate tooth paste
 ~lime juice
 ~Mustard oil. 

 Get a bowl, fetch 1tspn or half tspn of baking soda into the bowl. 

 Add a pinch, or little amount of salt. 

 Add little amount of colgate toothpaste. 

 Add little amount of squeezed lime. 

Add half tspn of mustard oil.(or coconut oil) Mix all together, making a paste and fetch little amount on toothbrush, and brush your teeth with it as usual.

Do this everyday until result achieved.
Read More »

Thursday, 13 December 2018

BRIGHTHENING SERUM, YOU CAN DO aT HOME.

*Homemade Glow Serum*
SHARES with love ones😎 We all wish for a bright and glowing skin but not all of us are fortunate enough to have one! Glowing skin not only looks amazing but feels nice as well. Glowing skin makes you look younger than your age. Though there are several products available in the market to make your skin glow but most of them are expensive and might cause some side effect to the skin. Therefore, all we need is a natural glow serum, which contains all the natural ingredients without side effect risk. So let us discuss several types of glow serums which you can prepare at home with natural ingredients: OLIVE OIL GLOW SERUM Ingredients: Aloe vera leaf: 1 Olive oil: 1 tbsp Glycerine: 1/2 tbsp Rose water: 1 tbsp STEPS Add a tablespoon of olive oil to half a table spoon of glycerine and mix properly. Now, slit an aloe vera leaf into two halves and extract the aloe vera gel out of it. Add this gel to the mixture of glycerine and olive oil. Now, add 1 tablespoon of rose water to this mixture and give it a stir. Apply this mixture on your face and neck and massage in upward circular motion. You can also apply this on your hands and feet. Leave it the same way for overnight and the next morning wash your face with normal water and a mild skin cleanser. Use this serum every alternate day for 3 weeks to see the change in your skin. Aloe vera gel helps in nourishing the skin and adds the moisture to skin due to which all the dryness in the skin goes away. Thus, the skin glows. Olive oil and glycerine together work wonders for the skin to add glow, as they contain such minerals that help in increasing the glow of your skin. Rose water helps in keeping the skin moisturised. READ you will not use body fragrance after taking shower with this amazing homemade body scrubs for smooth, clear and fragrance skin HONEY AND TURMERIC GLOW SERUM Ingredients: Honey: 1/2 tbsp Turmeric: 1/2 tsp Lemon: 1/2 STEPS Add half a teaspoon of turmeric to half a tablespoon of honey and mix them together. Now, squeeze half a lemon in this mixture and again give it a stir. Apply this mixture on your face, neck, hands or feet and massage for good 15 minutes. Then, let it sit the same way for another 15 minutes. Now, rinse it off with normal water. Pat dry your skin with a towel. Apply this serum two times a week to get a clear and glowing skin. Turmeric is known for its skin brightening properties thus it adds glow to your skin. Honey moisturises the skin and treats the dry skin by removing the dead skin cells. Lemon juice is skin whitening properties and thus it whitens and brightens the skin. Therefore, this glow serum helps in making your skin glow. ROSE PETALS GLOW SERUM Ingredients: Rose petals: 5- 6 Milk: 3 tbsp Rosemary essential oil: 5 drops Aloe vera gel: 1 tbsp STEPS In a mixer, put 5- 6 rose petals and add 3 tablespoons of milk to it. Grind it till it turns into a fine paste. Transfer the paste to a bowl and add 5 drops of rosemary oil to it. Add a tablespoon of aloe vera gel and give this mixture a stir. Apply this mixture on your face and let it sit for 20 minutes. Then, wash your face with a cold or normal water. Pat dry your skin with a towel and don’t apply anything afterwards. Apply this serum on your face 2 times a week to get a glowing skin. READ How to do pedicure at home Rose petals help in making your skin look supple and nourished. They add the required glow to your skin and makes you look fresh. Milk helps in nourishing the skin. Rosemary essential oil removes the fine lines and wrinkle, thus stimulates the process. Aloe vera gel moisturises the skin and makes sure the glow is locked- in in your skin. ALMOND OIL GLOW SERUM Ingredients: Almond oil: 1 tbsp Aloe vera gel: 1 tbsp Vitamin E oil: 1 tbsp Rose water: 1 tbsp STEPS Add a tablespoon of aloe vera gel to a tablespoon of almond oil and mix the two ingredients properly. Now, add a tablespoon of vitamin E oil to this mixture and give it a stir. Add a tablespoon of rose water as well. Mix all the ingredients properly. Apply this mixture to your face and massage in upward circular motion for 10- 15 minutes. Then, leave it the same way for another 15 minutes. Wash your face with normal water and a mild face cleanser. Apply this serum 2 times a week to make your skin glow. Almond oil nourishes and moisturises the skin and adds glow to your skin. Aloe vera gel moisturises the skin and removes the pigmentation and fine lines and thus makes your skin glow. Vitamin E oil provides essential nutrients to your skin and rose water stimulates the proces NATURAL TRICK TO ERASE ALL THE ACNE SCARS ON YOUR FACE We often neglect our hands and do not take care of them properly. Our skin over the hands is also more prone to drying since we do a lot of things with them and are washing them constantly which lead to them becoming dry. Here are some easy to prepare hand scrubs which can be used to exfoliate the hands and make them softer. DIY 1 How to: Take 1 cup of coffee grounds. Add 3 teaspoons of cold cream. Add 3 tablespoons of coconut oil. Add 6-7 drops of natural vanilla extract. Mix well. Apply on wet hands. Scrub the skin for 2-3 minutes. Rinse off with plain water. Do this remedy once a day. DIY 2 How to: Take 1 cup of coarse seal salt. Add 3 teaspoons of vitamin E oil. Add 3 tablespoons of coconut oil. Add 6-7 drops of natural mint essential oil. Mix well. Apply on wet hands. Scrub the skin for 2-3 minutes. Rinse off with plain water. Do this remedy once a day. DIY 3 How to: Take 1 cup of coffee grounds. Add 3 teaspoons of lemon juice. Add 3 tablespoons of coconut oil. Add 6-7 drops of lemongrass essential oil. Mix well. Apply on wet hands. Scrub the skin for 2-3 minutes. Rinse off with plain water. Do this remedy once a day. DIY 4 How to: Take 1 cup of sea salt. Add 3 teaspoons of olive oil. Add 3 tablespoons of coconut oil. Add 6-7 drops of lavender essential oil. Mix well. Apply on wet hands. Scrub the skin for 2-3 minutes. Rinse off with plain water. Do this remedy once a day. DIY 5 How to: Take 1 cup of gram flour. Add 3 teaspoons of curd. Add 3 tablespoons of almond powder. Add 6-7 drops of almond extract. Mix well. Apply on wet hands. Scrub the skin for 2-3 minutes. Rinse off with plain water. Do this remedy once a day. How these help: These Scrubs are beneficial for exfoliating the skin and getting rid of dead skin cells from the surface. These scrubs make use of gram flour, almond powder, and sea salt and coffee grounds as the base of the scrubs since they have a granular structure. Coffee grounds also help in removing any odor from the hands. Hence the coffee scrubs are great to use in the kitchen after cooking with string scented ingredients like inions or garlic. Sea salt is well known for getting rid of germs since it is saline and kills any bacteria on the hands. Gram flour scrub is ideal for people who have pigmented hands and are trying to get rid of a sun tan or get an even skin tone. Gram flour has skin lightening properties apart from being a good scrub naturally. These scrubs can be used on the hands once every day. If you want soft hands, is also important to keep moisturizing the hands regularly to prevent them from drying. It is also a great alternative to use these scrubs at night since these scrubs contain hydrating oils which will moisturize and soften the skin overnight.
Read More »

Thursday, 8 November 2018

MUMUNAR KARSHE 2

~MUMUNAR KARSHE~😢 (continuation, kuma ta'ken karshe) Salon rubutu: Aisha M. Gana. Assalamu alaikum ya yan'uwa!!! Kamar yanda nayi alkawarin kawo maku ci gaban wannan labari, toh gashi nan. ~a gaskiya na ji dadin ganin comments din ku, (ra'ayin ku) akan wannan takaitacen labarin. A inda wasu suke ganin bai dace Ruka'iyah tayi mumunar karshe ba. Wasu kuma sun yarda hakan na faruwa, da dai sauran su. Kar fa mu manta, Allah yakan jarabce mu ta hanyoyi da da'ma don ganin karfin imanin mu... Wata sa'in zaku gan wasu, a rayuwarsu gabaki daya suna ma su aikata alkhairi da aikin kyau sai anzo karshe Allah ya jarabce su imaninsu ya karkata. A yayinda wasun kuma sai sun zo karshe Allah ya jarabce su ,imanin su ya mike......akwai ire-iren haka da dama da suka faru a zamanin Annabi(s.a.w), kuma har yanzun suna faruwa. *Allah ubangiji ka karfafa mana imanin mu,ka bamu kyakyawan karshe*🙏🏼🙏🏼 ** ** ** Tun bayan rasuwar Rukai'iyah, Aisha bata dawo dai dai ba, a tsorace ta ke kulli-yaumi, da kuma nadamar sanya Rukai'yah a wannan hanyar. Ita kuwa sumayyah damuwarta na dan lokaci ne, Rukai'yah ta na cike sati biyu da rasuwar, sumayyah ta warware ta soma shirin komawa makaranta sabida a satin nan za su soma jarabawa. Ta yi kiran layin Aisha yafi a kirga, amman bata da'ga ba, haka yasa ta shirya ta nufi gidan su. A kofar gidan su Aisha tayi karo da mahaifiyar Aisha ta dawo daga kasuwa , bayan sun gaisa tace mama wai Aisha tana nan kuwa? Ajiyar zuci tayi tare da fadin "eh, tana nan ciki....duk kwanakin nan na rasa gane mata." A tare suka karasa ciki, kwance suka tarar da ita ta kifa kai da ciki. Duk da sallamar da sukayi bai sa ta da'go ba, sai da sumayyah ta je gab da ita ta dafa ta....."wai me ke damun ki? A lokacin ta dago, ido jajir.. Subhanalillah...lafiyarki kalau kuwa Aisha. Kai ta daga ba tare da ta dubi sumayyah ba. Nan sumyyah ta shiga tambayarta abinda ke damun ta, ba nacin da summayah batayi ba, wai Aisha ta fadi damuwarta, amman ta ki fada, haka yasa ta soma fadin "nayi kiran layin ki baki daga ba, daman zan fada maki time table ya fito,nan da kwana biyar za'a fara jarabawa, don haka ki shirya mu koma makaranta gobe. ....kai ta shiga girgizawa, ba zan koma wannan makarantan ba. Cike da mamaki sumayyah ta dube ta tare da fadin "ban gane ba" "ina nufin na bar makarantar nan kenan har abada. "u can't be serious, ta fada a yayinda take mikewa, dai dai lokacin mahaifiyar Aisha ta shigo rike da plate din pure water, daga alamu, sumayyah ta kawo wa. ....wai me ke damunki ne Aisha, ban gane ba, kince baza ki koma makarantar ba. Nan sumayyah ta shiga yi mata surutai, ganin bata da niyar bari yasa Aisha mikewa ta shige dakin mahaifin ta. Washe gari ma sumayyah ta sake dawowa, Amman Aisha na nan akan bakanta, don haka mahaifiyar Aisha ta ce wa sumayyah ta tafi, inn'shaa'Allah Aisha na nan tafe. Bayan tafiyar sumayyah, mahaifiyar Aisha ta zaunar da ita. 'injin dai lafiyar ki lau ko? Nan Aisha ta fashe da kuka...."wallahi ba kalau nake ba ummah ....wallahi ummah ba lafiya lau nake ba! Toh me ke damun ki? Sai da tayi kuka ma'ishi, sa'anan ta soma yiwa umman ta bayani. Ummah wata ce me suna Rukai'yah, muka sanya ta hanyar zina, wacce daga alamu bata ta'ba sa'bawa iyayenta ba ballantana ubangijinta....tayi shiru tare da cigabawa da sheshekan kuka har sai da mahaifiyarta ta bukaci da ta cigaba da magana sa'anan. Ganin Rukai'yah ta ki amincewa da shawarar mu yasanya ni da sumayyah muka nufi gun wani malami ya bamu magani yace mu sanya mata a ruwan wanka, da farko bamu dace ba sai da muka sauya malami sa'anan mukayi nasara ta amince da bukatanmu. Nan ta kwashe komai ta sanarwa mahaifiyarta, da kuma yanda Rukai'yah ta koma ga ubangijinta. Kuka take sosai...ita din ma mahaifiyar, jikin ta yayi sanyi sosai... Ummah ba ki ganin laifinta zai dawo kan mu, don tunani na Allah ba zai yafe mana ba! Ajiyar zuciya mahaifiyarta tayi, "ki shirya muje gidansu ki fadawa mahaifiyarta domin su dunga yi mata addu'a, ke kuma ki tuba ki roki Allah gafara, sa'anan ki dawwama kinai mata addu'a.. Cike da fara'a mahaifiyar marigayiyah Rukai'yah ta tarbe su, ta kuma kawo masu ruwan sha. Sai da suka natsu mahaifiyar Aisha tayi mata gaisuwa sa'anan ta umurci Aisha da tayi mata bayani. Tunda Aisha ta soma magana mahaifiyar Marigayiya Rukai'yah ta soma girgiza kai, ba tare da ta bari Aisha ta. Kai karshen magana ba, ta fita hayyacin ta. "sam ....sam ban amince da wannan maganar, Rukai'yah ko karya bata ta'ba yi ba, Rukaiya bata taba maganar wani ko wata ba,.......Rukai'yah yarinyace ta daban, na rantse da ubangijn da ya dauki rayuwarta Rukai'yah baza ta aikata abinda kike fadi ba.! Kuka sosai Aisha ta kai, "don Allah mama ki amince, wallahi ba da yin ta bane, asiri muka yi mata sa'anan ta amince." Nan mahaifiyar Rukai'yah ta fusata, ta umurci Aisha da umman ta su fitan mata a gida,ta kuma gargade su da kar su sake fadan magana makamacin haka akan yarta.. Cikin kwanaki kadan Aisha ta fice hayyacin ta, kullum idan ta kwanta barci sai tayi mafarki da Rukai'yah, ta shiga damuwa, ta tsotse.... Nan ta yanke shawaran zuwa gun wani malami ta sanar masa abinda ya faru. Da haka Aisha ta fitar da kanta daga makaranta. Duk kokawan da take don mahaifiyar Rukai'yah ta amince, abin ya ci tura, ita kuma bata hakura ba. *BAYAN WATANIN HUDU* Kwance ta'ke, tana barci..... Karar wayarta ta firgita ta, ta mike a firgice tare da daukan wayar. A hankali tayi sallama tana sauraron amsa daga dayan bangaren sabida sabon lamba ce akayi kiranta da shi. Wa'alakissalam malama Aisha kina lafiya? Lafiya lau....! Naseer ne! Naseer?...daga ina? Naseer sani da'ga paris. Ras! Taji a kirjin ta, ta dafe kirji ba tare da ta ce wani abu ba. Jin tayi shiru yasa yace hello are there. Yes ta fada. Don Allah lambar kawarki nake son ki turo mun, wanda nake dashi baya zuwa. Shiru tayi ba ta amsa masa ba. Hello ya sake fada. Uhmm...hmmm....kana ina ne? Ina abuja, jiya na sauka! Ok, toh idan zaka iya kazo please. Kamar ya? Lambar kawarki Rukai'yah nace ina bukata, kina fadin wata magana. Dan Allah kayi hakuri kazo, zamuyi wata magana ne me muhimmaci. Ok....zan shigo daga nan na ganta. Da haka sukayi sallama ta ajiye waya, sai sabon kuka yazo mata. Washegari tana zaune inda tayi sallan la'asar wayarta ta soma kara. "gani na shigo gari,ina zamu hadu, direba na bai san gari sosai ba" Toh bara na same ku inda kuke! A hanzarce ta mike ta shirya jikinta sa'anan ta nufi hotel din da ya sauka! Ta jima tana jiransa sa'anan ya sauko. Ranar farko kenan da ta sanya shi ido, sai dai labarinsa. Bayan sun gaisa, yake tambayar ina "Rukai'yah? Ta share dan guntun hawayen da ke makale a idonta....."Rukai'yah ta rasu" Mikewa yayi yace "what?? No...no.....it can't be, no this can be true. Sai da tayi kuka anan ma, sanan ta sanar masa abinda ya faru. Ta kuma nemi alfarman da yazo su tafi gidansu Rukai'yah, ya yiwa mahaifiyar Rukai'yah bayani. Domin ta dunga yi wa yar'ta Addu'an samun rahama. Bayan sun gaisa da mahaifiyar Rukai'yah, Aisha ta dube shi ta kuma dubi mahaifiyar Rukai'yah, sannnan tace mama don Allah ki bamu aron kunnenki ki saurari abinda zamu fada maki......"wannan shine Naseer" ,daga gunsa Rukai'ya take dawowa ta sami hatsari wanda yayi sanadiyan komawarta ga ubangiji. Kukan zuci kawai takeyi, tana me girgizan kafafunta. Naseer ya share hawayen da ke zubo masa ya soma magana kamar haka..."a ranar da na shigo najeriya na nufi hotel din da abokaina sukayiwa Rukai'yah masauki, domin kuwa ta rigani shigowa gari. Da shike daya daga cikin yan mata da nake haraka da su ta san da zuwa na, don haka ina isa, ta iso... Dalilin kenan da ban hadu da Rukai'yah da wuri ba, sai dare. Bayan na sallami budurwa tawa ta tafi, sai na nufi masaukin Rukai'yah don cimma burina sabida washe gari zan bi jirgi zuwa Dubai. Bayan na shiga dakinta na tarar tayi nisa da bacci domin kuwa karfe goma a lokacin. Na yi taku zuwa gunta tare da dafa kafadarta, nan ta mike, subhanilillah na ambata cikin zuci. Duk rayuwata ban taba haduwa da mace kamar Rukai'ya ban kuma ta'ba jin ina son mace ba sai ita. Ta dube ni tayi murmushi tare da fadin barka da isowa, ni ma na maida mata sa'anan na zauna kusa da ita. Na soma shafan jikinta, a yayinda ta soke kanta kasa....na da'go mata kai hade da hada bakina da nata, sannu a hankali na raba ta da kayan jikinta, a lokacin ta soma fita hayyacin ta....sai da ina gab da cimma burina ,ta firgita hade da ture ni da dukan karfinta. Kuka ta shiga yi sosai, me kuma ratsa jiki, ni kuwa banda kallonta ba abinda nakai. Sai da tayi ma'ishi, s'anan ta dago ta dube ni.....'ka ji tsoron Allah, ka tuna mutuwarka da kuma kwanciyan kabari".....nan Rukai'ya ta shiga yi min wa'azi. Soyayyarta da tsinta a lokaci daya yasa na zauna ina sauraron ta, idan ba hakan ba, babu mahallukin fa ya isa yayi min wa'azi, ko ya hana niyin abinda raina ke so....sai da ta gama sannan na dube ta tare da fadin 'yanzun bazaki bani budurcin ki ba kenan? Zan baka, amman sai kayi abinda zan fada maka. Cikin hanzari nace 'me kike son nayi? So nake ka sami wani limami a nan garin a daura mana aure! What? .... Na fada cikin mamaki. Kallo na ta shiga yi da kyawawan idanuwanta.... "toh shikenan zanyi yanda kika fada....nan nayi mata sallama na nufi dakin da abokaina suka kama min. Tun a daren ranar na umurci abokaina da su nema mana limamin da zai daura mana aure.. A daren ranaar ban rintsa ba sabida tunanin yanda mace ta kamani lokaci guda. Washegari misalin karfe takwas abokaina suka iso,sun kuma shaidamin cewan sun shirya komai, don haka muka nufi inda aka daura mana aure, da yardan Rukai'yah. A ranar ta yini tana koke-koke, kukan ta ya taba min zuciya sosai. A daren ranar na ketawa Rukai'yah budurcin ta, daren da baza ni taba mantawa ba. Washe gari da taimako na tayi wanka, ta shirya, na kuma bata abinci taci. Bayan ta gama cin abinci ta dube ni tare da fadin "kana iya saki na yanzun" Na girgiza mata kai, "kece rabin rayuwata,ke matata ce..... Ta taryeni da fadin 'yaya zaka sanarwa iyayenka da zancen auren. Nop kar ki damu, iyayena masu fahimta ne. Nan ta soma kuka tace "toh ni yaya zanyi wa mahaifiyata da yan uwanta bayani...? Na matsa gab da ita, kar ki samu damuwa, zan rakaki har gida nayi masu bayani. Ta girgiza kai, tsoro nakeji....muna cikin haka wayarsa ta soma kara, daga yanayin maganarsa da mahaifinsa yake magana. Bayan ya gama ya dube ni tare da fadin "sam na mance zani dubai, mahaifina ne yayi kirana yace bai gan na zo ba, don haka gobe zan tafi, idan kina so sai muje tare, idan mun dawo sai na raka ki gida...... Daki daya muka kwana, har wayewar gari, sai da abokaina suka zo rakiyata airport sa'anan na raba jikina da nata da alkawarin zuwa gidansu da zarar na gama abinda zan tafe yi. Miliyan goma na bata kash a hanu, da alkawrin turaa mata wasu cikin accnt dinta. Dubana tayi tace har yanzun baka amince akwai aure a tsakinin mu ba kenan.? Wannan kudin ka bani sune ladan saduwa ko? A'a....please karkiyi tunanin haka, its just a gift. Toh bazan karba ba, har sai ka zo gidan mu. Har na fito zan wuce, sai kuma na dawo na ce ta shirya mu fita tare,sai da muka kaita tasha sannan na tafi. Daga ranar da muka rabu na rasa farinciki, gashi nasiharta sai yawo yakai akaina,bani da sukuni, gashi lambarta baya zuwa haka yasa na yake hukuncin zuwa daukanta. Ya dago ya dubi mahaifiyarta da idanunta sukayi jajir...'mamaki yafewa Rukai'yah...ki yafe mana! Wallahi a sanadiyanta na shiryu, na daina aikata zina! Kuka suke sosai su duka, sai daga baya yayi masu sallama ya wuce masauki. Naseer bai bar garin ba sai da ya saya masu gida ya kuma sayawa maman Rukai'yah mota hade da bata jari.
Read More »

MUMUNAR KARSHE.!😥

~MUMUNAR KARSHE!😢~ Rukai'yah ta kasan ce cikakkiya. ga ilimin addini da ta boko. Ga biyayya da tausayawa. Mahaifinsu ya rasu, a lokacin tana j.s.s3, ta na da kanne hudu, uku mata, sai dan autan su. Rayuwa tayi masu tsanani, duk da hakan mahaifiyarsu ta kasance mace me wadatar zuci, tana kuma horon ya'yanta da su kasance haka,su kuma dunga godewa Allah a duk yanayin da suka sami kansu. Mahaifiyarsu ta kasance tana tuyan masa tana saida wa,fatan ta,ta ya'yanta su sami ingantaciyar ilimi don haka ba ta yarda suyita tangaririya ba a gari. Duk inda zata tafi,ko ziyara da ya'yanta take zuwa hakan yasa shakuwa da sabo a tsakaninsu. Bata da kawaye sai ya'yanta, haka su din ma. Duk idan sun tafi makaranta ko islamiyah, Allah, Allah suke su dawo gida sun rungume mamar su. Da haka Rukai'yah ta gama makarantar sekandiri. Ga ta da kwazo da basira, amman ba halin cigabawa sabida rashi. Shekarar ta daya tana zaman gida bayan da ta kamala sekandari. Amman kuma bata yi zaman banza ba, sabida ta shiga haddah(al-qur'ani). Ta kuma kasance tana suyan warah a kofar gidansu da yammaci. Mukthar makwabcin su ne,mahaifinsu ya rasu ,su dinma talakawa ,sai dai kannensa mata uku da sukayi aure,mazajensu masu kudi ne don haka suka gyara masu gida. Mukthar ya kan zo siyan wara a gun Rukai'yah. Ya kasance yana sonta sosai, amman bai taba fadawa kowa ba, bai kuma sanar da ita ba, ko da alama..ya barwa zuciyar har sai ya sami abin yi, sannan ya fada mata. Wataran ya zo gun mahaifiyarsu Rukai'yah sayan wainar masa, sai yake tambayarta ya labarin makarantar Rukai'yah? Tayi ajiyar zuciya tare da nisawa tace ..."toh ga mu ga Allah, amman ina iya kokari na don ganin ta ci gaba da karatu, sabida Rukai'yah yarinyace me kwazo...na kuma yarda ta ita. ...toh mama Allah ya shige mana... Bayan sunyi sallama ya tafi gida. Kwana uku a tsakani, ya sake zuwa ya sanar da mahaifiyar Rukai'yah da su kawo takardun makarantar ta. Tayi farin ciki sosai sannan ta nemi sanin yanda zai taimaka masu. "mijin kanwata yana daya daga cikin masu ba da 'schoolarhip, don haka nayi masa magana.' Ba'a bata lokaci ba aka hada masa komai da suke bukata. Bayan dan watanni ya sanar masu su kasance cikin shiri, Rukai'yah ta sami karbuwa, sai dai ba cikin garin ba. Ma'ana zata tafi wani gari makaranta. Mahaifiyarsu Rukai'yah tayi farinci har sai da tayi hawaye. Tayi wa Mukthar godiya, tayiwa Allah godiya.Don haka suka soma shiryawa, duk da ba wani shirin kirki zasuyi ba. Ana sauran kwana hudu Rukai'yah ta tafi, mukthar ya zo gidansu. Bayan sun gaisa yayi mata nasiha hade gargadin cewan tasan kawayen zata bi.... Godiya tayi masa...sannan ya dauko jakka....'gashi kayan sayawa kannena suka hada maki, don students suna son saka kaya. Nan ta sake yi masa godiya cikin farin ciki. Yasa hannu a aljuhunsa ya ciro envilop, tare da mika mata...."ingo wannan ki kara! A ranar sai da mahaifiyarta tayi hawaye sabida farin ciki. Daren ranar da zata tafi ba su rintsa ba, ta kwanta lamo akan cinyar mahaifiyarta , a yayinda mahaifiyar ta ke shafar kanta. ..."mama...! Na'am Rukai'yah.... Inn'shaa'Allah hutu zai zo maki,nan ba da dadewa ba! Murmushi mamar tayi..."na sani, na sani Rukai'yah, nasan kalar yar' da na haifa, na yarda dake dari bisa dari, don haka fatan alkhari da addu'a kawai kike bukata.... Washe gari duk idanuwansu sunyi jajir sabida kukan rabuwa, Rukai'yah ta kasance tana tunasar da kannenta da su kyautawawa mahaifiharsu da haka suka rabu ta tafi. Tunda ta sanya kafarta cikin makarantar, bata shiga sabgar da ba nata ba, daga masallaci sai daki... Bata da kawaye sabida bata sa ba da yin kawaye ba tun a gida, duk da tana birge wasu matan, suna kuma son yin abota da ita sai dai ta ki basu fuska. Su biyar ne a dakinsu. Rukai'yah da wace ake kira da Fateemah sune yan' year1, 100level kenan. Sumayyah da Aisha sune yan 2, sai grace a cikin su yar' shekarar karshe ce ita. Rukai'yah ta kasnace bata son kazanta, don haka ita ke sharan daki ta kuma zubar da datti, ganin haka yasa suka bar mata sharan dakin, ba wace keyi sabida girman kai....da alama fateemah itace kawai yar masu kudi a cikinsu, sauran kuwa yan karyane! Sai karyan arziki da samun guri. Duk wasu ababe da akeyi a hostel ko cikin makaranta, idan dai ba ta addinin ba ce, Rukai'yah bata zuwa. Shakatawan dare bata zuwa, so dayawa sumayyah takan gayyace ta su je party.amman sam.! Akwai ranar da daga ita da fateemah suka kwana a daki, sauran duk an tafi yawon holewa. Rukai'yah ta dade tana mamaki da tir da halin wasu matan university. Idan kuwa waya suke, sai ta ji kamar ta nitse ba kamar fateemah wace babu ruwanta da yawoce yawoce, amman soyayyar waya kam,itace ta farko. Da haka semestan ta kare, ko wacensu ta nufi gida. A kwana a tashi hutu ya kare sun dawo. Fateemah ce kawai bata dawo cikinsu ba. Hidimomi sumayyah ta yo wa Rukai'yah, ta yo mata sabbin kaya, hade da takalmomi da jakkuna. A gaskiya Rukai'yah tayi farin ciki sosai, hade da yi mata godiya. Satin su hudu, fateemah ta dawo. Don haka sun ci gaba da komai as usual, Rukai'yah ce me shara. Idan sun dawo yawon su, su sayo mata kayan dadi. Tun bayan da sumayyah ta karanci cewan fa Rukai'yah yar talakawa ce, ta soma kunsa kanta tana bata shawarwari da ta dunga bin maza ta na sami kudi. Rukai'yah tace sammmmmm....! Allah shi tsare ta, ita ba irin wannan kudin take so ba. Duk da hakan sumayyah bata hakura ba,ta dunga bin Rukai'yah da wannan maganar da ga karshe Rukai'yah ta daina zaman daki, ta tare a massallaci sabida sumayyah. Idan ta shigo daki, lallai kaya tazo sauyawa ko kuma zata ci abinci, da haka fa har suka shiga shekara ta biyu. Duk da haka sumayyah bata hakura ba.... Wataran Rukai'yah ta shigo daki sai ta tarar suna firansu na yan duniya, sauri ta soma yi tana son ficewa, ganin haka yasa Aisha mikewa ta rufe kofa, ta juyo ga Rukai'yah tate da ta'ba mata kirji "ki rantse ke budurwa ce"...ina nufin baki ta'ba sanin namiji ba. Cike da mamaki Rukai'yah ke binsu da kallo ba tare da ta furta komai ba, sai dai lebenta na alaman motsin neman tsari. Gira Aisha ta da'ga mata...."sarai kin san abinda nake nufi. Nan sumayyah ta mike, wannan bakauyar yanzun zata ce ita ustazuwa ce...ustazuwar karya! Nan Rukaiyah ta ra'ba gefe zata fita, Aisha ta sha gaban ta. Saurara.....wai ya ya zamuyi da ke na? Muna son mu wayar maki da kai amman gaki dai kamar wata...... Nan Aisha ta kama mata hannu ta zaunar da ita.....ta soma magana murya kasa kasa...."wai kuwa Rukaiyah kin san baiwan da Allah yayi maki kuwa?dube ki fa! Dube ki fa!...wallahi da nice me irin jikin nan naki da yanzun na sayi wannan gari. Wannan jikin naki ba karamar arziki asset bane.. Ki dube mu daga ni har Aisha ya'yan talakawa ne kamar ki, amman da jikin mu, mun farantawa iyayen mu. Don haka muna son mu taimaka maki mu wayar maki da kai,kema ki shiga yayi ki sharewa mahaifiyarki hawaye , ki hole rayuwarki... Sun jima suna bata shawarwari, ita ko banda kallonsu ba abinda takeyi. Rukai'yah ta kauracewa dakin sam....haka suka soma jin takaicinta. Wataran ta shigo daki cin abinci, sai ta tarar da fateemah, bayan sun gaisa fateemah ta dubeta,tare da fadin "wai sabida su Aisha kika kaurace wa dakin nan? Shiru tayi bata amsa ba, Uhmmm.....Rukai'yah kenan! In banda abinki, matsayinku daya fa,kin zo, sun zo, ba wace tafi wata....yanda suke da iko, kema haka kike da iko don haka ki daina takurawa kanki sabida su....amman kuma kin san wani abu? A gaskiya maganar da suke yi maki gaskiyace. Batayi mutuwar zaune ba, sai da taji fateemah tana waya da saurayinta ya shigo nijeriya don haka zasu hadu a abuja..nan da nan ta shirya kayanta ta nufi airport. Sumayyah da Aisha basu kyale Rukai'yah ba, sai da sukayi nasara akanta. Alokacin zata kammala shkararta ta biyu. Naseer da' ne ga wani shahararen me kudi,... Abin kunya ne fadin irin tarbiya da kuma halayensa. Garin yawace yawocensu suka hadu da abokanen abokan sa. Anan ne sumayyah taji su suna firan Naseer. Daga wannan lokacin hankalin ta ya tashi, tasan dai bata jerin macen da Naseer yake so....nan Rukai'yah ta fado mata a rai,don haka ta shiga hura mata wuta har sai da ta amince da bukatar ta😔. Sumayyah tare da Aisha suka nufi kasuwa don yi mata sayayya. Bayan sun dawo suka dauke ta zuwa sallon akayi mata gyaran kai, da farce. Daga nan suka nufi gidan cin abinci don maganar da zasuyi da ita a sirance. ..."cikin murya Aisha ta rungume Rukai'yah. Sumayyah ta soma magana, gobe idan Allah ya kaimu, zaki tafi Abuja gun Naseer. Shima gobe jirgin sa zai iso najeriya sabida ke. Naseer da' ne ga wani shahararen me kudi...ya kasance yana holewarsa da mata iri iri, sai dai tun da yake harka da mata bai taba nasarar kecewa mace budurcinta ba, haka yasa yane cigiyar budurwa fil a leda, hade da alkawarin makudan kudi wanda ya iyan sayan gari guda, kingan kenan, talaucin ku yazo karshe muma zamu ci albarkacin ki. Nan suka tafa suna darawa, a yayinda kirji Rukai'yah ke bugun uku-uku, murmushin karfin hali tayi. Kashe gari suka yi mata rakiya har tashi, sai da motarsu ta soma tafiya sannan suka koma hostel cikin murna. Kwanan Rukai''yah hudu kayi kiran tana sanar masu zata dawo. Ihu suke,suna murna....suna yi mata fatan isowa lfy. Tun da ta taso suke kira, kin kusan isowa, tace a'ah, har ta soma fadin eh...alokacin da ta iso gari sukayi waya da sumayyah ta tabatat masu ta shigo gari, yanzun zata hau adaidaita sahune ya kawo ta makaranta. Murna suke, suna wake wake....a haka har an kusan kai awa bata iso ba, don haka suka shiga kiran wayarta....shiru ba'a da'ga bah. Sun yi kira iya ba adadin, bata da'ga ba, nan Aisha ta fusata.....tabdi jam,renin wayau yarinyar nan take son yi mana fa! Nan sumayyah tace banason na yarda da abinda zuciyata ke fadamin, don ko ina iya kashe ta idan hakan ya tabbata. Ba su hakura ba, suka ci gaba da kira har sai da aka da'ga. Ba tare da sun saurara anyi magana daga dayan bangaren ba, suka soma yarfa masifa. ..."ayyah... A dunga sassauci! Wani ya fada daga bangaren, jin muryan namiji yasa suka sassauta. Ya cigaba da fadin "ko zan san alakar ku da me wayar,? Nan gabanyayi ras ! Suna tunanin ko yan fashine. Da sauri sumayyah tace mu kawayenta ne. ....a gaskiya wace kuke son kuyi magana da ita tayi hatsari dazun,tirela ya fado masu suna cikin adaidaita sahu don haka, rai yayi halinsa . Jefar da wayar Aisha tayi,hade da wata iriyar ihu me razanarwa. Ita kuwa sumayyah jikinta karkar yake,har hakoranta suna karo da juna..... Mahaifiyar Rukai'yah kuka take sosai, ta matsa kusa da gawar yar'ta ta dafa ta....tana me sumbatu,kanenta ma haka. A lokacin da za'a tafi da ita, a lokacin su Aisha suka iso, isowarsu ke da wuya aka fito da gawarta, ai nan Aisha ta ruga,da taimakon jama'a a ka kamata don an dauka ta haukace. Allah sarki Rukai'yah😢😢 Lallai wannan shine mumunar karshe..... To be continue....👌🏻
Read More »

Tuesday, 25 September 2018

Page 57 of soyayyar mi

SOYAYYAR MU👫 By Ganarious. Page 5⃣7⃣ √... Visit ganariousblogspot.com/ for the latest release. ** ** ** Wata sa'in yakan so ya fahimtar da zuciyarsa da cewan "ai duk laifin ta,duk itace ta sayawa kanta abinda ke faruwa da ita, amman wata bangaren zuciyarsa kan ki amincewa da haka. Duk kokarin da yake yayi wa su naziha bayani a banza sabida sun ki su bashi daman haka, daga baya ma cin mutunci Amarah take masa. Hakan kuwa ba karamar batawa abokansa rai yake ba, sona jin haushi da takaicin abokin su. Ganin bashi da mafita, duk inda yabi a toshe ya sanya shi zuwa ga Dr. Abdul'Afeez yayi masa bayani komai ya kuma shaida masa iham ta daina zuwa lectures. Ya nemi alfarman da Dr. Abdul Afeez ya taimaka masa yayi kiranta ta don ya bata hakuri. Nan dr. Abdul Afeez yayi masa alkawarin gobe da yardan Allah zai kira ta. Washe gari Dr. Abdul'Afeez yayi mata aike. Da farko ta so tayi biris da kiransa, amman ganin yanayin da su Naziha suka shiga damuwa suna fadin zata jawo kanta wata matsalan yasa ta amince da zuwa amsa kiran. Su Naziha sun rako ta har cikin office dinsa. Sun jima tsaye bai bi ta kansu ba, nan Amarah ta ji haushi ta juya zata fito. Come back here, ya fada fuskan nan nasa a murtuke. Ta dawo tayi tsaye. Nan ya shiga yarfa masu bala'i, yana me ganin laifinsu cewan su suke zuga ilham ta daina zuwa lectures domin kawai su cutar da ita. Nan suka shiga rantse rantse suna fadin "wallahi ba laifin mu ba ne" Bayan ya gama yi masu fada, ya koma yayi masu nasiha sa'anan ya sallame su amman banda ilham. Nan ya bar ta zaune ba tareda yace mata uffan ba. Sai da ya gama yan rubuce rubucensa sannan ya dauki wayarsa yayi kira. Jim kadan aka bude kofa tare da sallama. Tana juyawa suka hada ido, don haka ta kauda kai. Bayan ya gaida Dr. Abdul'Afeez ya bashi izini da ya zauna. Bayan ya zauna Dr. Abdul'Afeez ya shiga yi masu Nasiha mussam ita ilham, yana cikin magana wayarsa ta soma ruri ya daga yana amasa kiran. Da alama ana nemansa ne a wani gurin don haka ya mike. "toh ni yanzun ana jira na ne, don haka gaka ga ilham...duk na san baka da laifi a abinda ya faru, amman kuma kana son bata hakuri, don haka ka bata hakuri ku sasanta juna kafin na dawo.. Yana fita Ameer ya matso da kujerar sa, yana facing na ta. Kafin duk ya bude baki da niyar yi mata magana, ta tofa masa yawu... A hankali yasa hannunsa ya goge,ya dube ta tare da fadin kiyimin duk abinda kika gan dama, kiyi abinda ya fi wannan idan har zaki ji sassauci a ranki, ki kuma yafe min please. Kallonsa batayi ba, balle ta saurare shi. Hakan ya bashi damar saukowa daga kujerar sa ya duka a gabanta. 'ya ke Aisha ki gafarce ni, wallahi bansan zanyi hurting dinki hakan ba, tunda nake a rayuwata ban taba sa wani ko wata yayi hawaye ba shiyasa na kasa rasa sukuni ganin kin zubda hawaye sabida ni....please kiyi hakuri ki yafe min. Ganin bata da niyar yin magana ya ci gaba da fadin "please dont skip your lectures all because of me, i feel guilty." ya cigaba da rokon ta,. Sai shesshakar kukan ta kawai ya ji, nan ya shiga rudani, ya ma rasa abinda zai yi ko fadi " i hate you, i hate you ta fada tana dubansa. Bazan ta'ba yafe maka ba, da ka sauya min halayena....i hate you ta kara fadin Ido kawai yasa mata,sabida kukan ta ya dagula masa lisafi. Suna a haka Dr. Abdul'Afeez ya shigo tare da wani, don haka ya sallame su . A tare suka fito daga office dinsa , da sauri su ilham tare da nura da abokansa suka nufo su. Ganin yanayinta ya sa Nura shan gaban Ameer "me kayi mata? Ba tareda Ameer ya amsa masa ba ya nemi da ya kauce,nan ma Nura ya sake shan gabansa. Kai ku zo nan, murayn Dr. Abdul' Afeez suka ji. Don haka suka nufi gunsa gaba daya. Ya kai duban sa ga ilham, ban gama case dinku ba, amman sabida bakon da nake dashi yasa na sallame ku, don haka daga yau kar ki kara skiping lecturea infact kullum safe kiyi report a office dina sabida na san da zuwanki. Kina ji ko? Kai ta daga, tareda fadin yes sir. Ameer ya ji dadi sosai a ransa da jin abinda dr Abdul afeez ya fada, bashi kadai ba, harda masoyinta Nura da kawayenta.
Read More »

Page 56of SOYAyYAR MU

SOYAYYAR MU👫 By Ganarious. Page5⃣6⃣. √... Gaisuwa gareku makarantan ~SOYAYYAR MU~🤝🏻 √... Gaisuwa gareku mabiyan blog dina. √...fatan alkhair gareku yan'uwa maza da mata. *Don Allah a dunga hakuri da spelling errors, sentence errors,typing errors da dai sauran su*😎. A ko dayaushe zaku iya samu na a Ganarious98@gmail.com na gode. ** ** ** Guy wai me ke going on ne? Tunda ka fito da'ga kurkutun nan kake wani shiru-shiru, kana avoiding long conversations...me ke faruwa? Eh fa..! Ni ma na lura da hakan. Fadin yusuf Yayi ajiyan zuciya tare da fadin uhmmmm.....i don't know, i just know, i'm feeling guilty. Nan gabaki dayan su suka maida kallonsu gareshi. Guilty? Of what? Ahmad ya tambaya cike da mamaki. "Na sanya yarinyar nan a wani hali, da yanayi. A lokacin da na kyatta ido na gan hawayen ta, da ga lokacin na rasa sukuni a zuciyata, sabida nine sanadin hawayenta, nine sanadin sanya ta a halin da ta tsinci kanta. Image din hawayen ta na reflecting a ido na every second,nakan kuma tsinci kaina da jin zafin haka....i just dont know. Tsukin da yusuf yayi ya sanya shi yin shiru yana dubansa. Idan bak da reasonable dalili, toh kayi shiru. Atoh....inji Ahmad, ya kara da fadin ai wannan shedaniyar yarinyar bata gan komai ba tukun, sai munyi maganin ta a wannan makarata, she started a fight she can't finish.... Tun ba'a yi nisa ba ta soma hawayen makirci don a tausaya mata,a'a wallah yanda ta dauko yin yakin sai an kai karshe da ita. Dariya suka soma yi, a yayinda Ameer yake bin su da kallo ba tare da yace wani abu ba. ** ** ** Washe gari ta kama ranar laraba, a ranar kuma Ameer zai yi wa yan ajin su ilham lectures. Tun da sanyi safiya ya kammala shiryawa tare da yin kari, sa'anan ya nufi cikin makarantar. Dayan bayan daya yake duban dalibai masu shigowa suna kuma gaida shi. Har ya soma koyarwa bata shigo ba, bai kuma fidda ran zuwanta ba har sai da lectures ya kai karshe. Da haka ya koma hostel, yana me rayawa a ransa sai jumma'a kenan za ta zo. Ranar jumma'an ma bata zo ba. Ya tsinci kansa da rashin jin dadin haka..a ransa kuwa yana me fatan ba sabida shi bane take kin zuwa lectures. Kwanar ilham takwas a clinic, likita ya shaida masu 'stress' ne ya kawo mata hakan da shike jikin ta bai saba da wahala ko ta ciki ko ta waje ba. Asalima bata taba sanin menene wahala ba a rayuwa sai yanzun da ta dandana a kurkutu. Duk zaman da tayi a clinic ta kiyin magana da kowa. Idan su Naziha sun matsa mata da magana shine take fadin yes ko no, sai kuma daga kai shikenan. A ranar da aka sallame su suka koma hostel, Amarah ta zauna gab da ita. 'haba ilham....wai shin yaya kika dauke mu ne? Ba bu yanda bamuyi ba, da ki fada mana abinda ke damun ki.. Ciwonki, namu ne gashi kin barshi yana ta cin ki ke kadai, please ki fada mana abinda ke damun ki, ko bamu magance maki abin ba, atleast zamu baki shawarari. Nan fa Naziha da yusrah suka tofa Albarkashi bakin su suma. Kuka ta soma yi, suna lallashinsa. ""ina mamaki da kuma takaicin yanda na sauya hali cikin kankani lokaci. Ba ni da halin fada, bani da halin musgunawa mutun, bani da halin ramuwa, amman wai duk sun zama halayena yanzun. Na tsani yaron nan, na tsane shi.! Duk a dalilinsa na zama haka, bazan yafe masa ba a dalilin sauya min halayena da yayi... Ta dan yi shiru na lokaci, tana me sharan hawaye. Na yanke hukuncin barin wannan makaranta, sabida har ga Allah bazan rubutu masa wasikar ban hakuri ba... "zaki bar makarantan fa kika ce? Yusrah ta tambaya cikin yanayin mamaki. Zan bar masa makaranta, idan ba hakan nayi ba, bazan daina tunani ramuwan abinda yayi min, wanda a hankali halayena zasu sauya gabaki daya. Haba dai..! Sabida yaron nan zaki yi quitting schooling din? Nan fa suka shiga ban baki akan ta hakura da barin makarantan. Kusan sati na biyu kenan bai sa ta ido ba. Duk inda yake tunanin zai ganta yana bi da dube dube amman ko inuwarta bai hanga ba. Hakan ya sosa masa zuciya, ya na me fatan Allah shi sa ba a dalilinsa ta daina zuwa lectures ba. Yau din ya fito ne daga koyar da yan ajin su. Tafiya yake a hankali zai koma ajinsa, don daukan darasi. Kamar ance ya waiga, sai ya hada ido da su Naziha, da alama maganarsa sukeyi don har nunashi sukai da yatsa. Ya birki tare da juyawa zuwa inda suke zaune. "Assalamu alaikum......" yayi masu sallama. Fuskokin su a daure, ba tare da sun amsa ba, yusrah ta mike tana fadin 'ku tashi mu tafi ko? Nan ya sake yi masu sallama....."haba yan uwa? Sai kace ku ba musulmai ba? Kun kuwa san muhimmancin sallama kuwa? Yana rufe baki Amarah ta haushi da masifa kamar jiraye ta ke dashi. Banda kallonta ba abinda yake yi. "toh zata bar maka makarantan, burin ka ya cika ko? Ka ji dadi yanzun? Kallo daya zaka yi masa ka fahimci tashin hankalin da ya shiga karaf daya. Ya matsa gab da Amarah...." please dont tell me" Tsuki tayi tare da barin gefen sa "ku zo mu tafi" ta fada. Biye yake da su yana me rokon su da su tsaya su saurari abinda zai fada masa . Sai da suka kai bakin hostel, sannan ya hakura. Shit ya fada tare da rike goshinsa. A daren ranar Ameer bai runtsa ba....zancen zuci kawai yakeyi, yana ganin laifinsa. Shi daman a rayuwarsa baya son ganin hawayen mutun, especially mace. Bashi kuma kauna a dalilinsa ka shiga wani yanayi, shiyasa baya fada a rayuwarsa. Allah Allah yakeyi gari ya waye....don haka da sanyi safiya ya nufi hanyar hostel dinsu. Ya kai kimamin awa biyu tsaye idonsa akan gate din hostel, yana me duban masu fitowa. Yana hango su ya nufe su....."Assalamu alaikum. Yauma basu amsa masa sallamarsa ba. Don Allah ku saurare ni mana, da haka har suka shiga cikin makaranta yana biye da su. Kai...!wai ma kake so ne? Inace burin ka ya cika yanzun? Zata bar maka makarantan kamar yanda ka bukata? Nazhiha ce ke masa wannan maganar. Wallahi i never meant it....ni karan kaina banyi zaton abin zai kai haka. Itace ta dauke shi da zafi haka. I"'m very very sorry, please Yana rufe baki Nura tare da tawagarsa suka karaso gurin. Nan suka gaisa da su Naziha, cikin yanayin damuwa yace 'wai me ke faruwa ne, ilham bata da'ga wayata? I'm so worried gashi bata shigowa school, hope ba ciwon bane ya yi tsananii ko? Lafiyar ta kalau, tana neman hutu ne kawai yusra ta maidawa Nura. Sai a sannan ya kai dubansa ga Ameer "wannan pig din kuma fa? Me yake yi anan? Ya na fadin haka ne a yayinda da yake nunin Ameer da yatsa. Ohoo masa.! Amarah ta fada tana me hararan Ameer. Dan Allah ku zo mu tafi,nan suka watse suka barshi tsaye shi kadai. Daga wannan lokacin Ameer ya rasa sukuni. Ya rasa yanda zaiyi ya ganta domin ya bata hakuri.
Read More »

Saturday, 22 September 2018

Page 55 of SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫 By Ganarious. Page 5⃣5⃣ ** ** ** ** ** Wasu da'liban sun rike ilham, a yayinda wasu su ke rike da Ameer, suna tausasa masa zuciya. A lokacin da ilham take kubce kubce wai ita ala dole su sake ta ta dambata dashi, a lokacin wasu malamai suka iso. Tsawa daya da'ga cikin malaman ya daka mata, sai A sa'annan ta natsu. "what is going on inn here? Ya fada yana duban ilham. Kafin duk ta amsa masa, fada ya barke bangaren inda Ameer ya ke a tsaye.... Ashe Nura ne ya shigo ajin rike da belt, yana hangen Ameer ya nufesa ya wasga masa. Nan abokan sa suka kama masa, ai ko kafin ka sani ajin ya rikice. A gaskiya Ameer yayi ta maza, su kusan shidda akan sa, amman sai da ya raunana wasu daga cikin su. Duk kokarin da malamai sukai don ganin sun raba wannan fadan, abin ya ci tura don haka sukayi kiran securities na makarantar. Cikin kankani lokaci labari ya cike makarantar. Labari na kaiwa ga Abokan tafiyan Ameer, suka fito a fusace ....." yau kam sai munyi maganin yan iskan nan" Suna isowa bakin ajin su ilham, sukayi karo da securities sun fito da abokan tafiyar Nura, da shi Nuran, da kuma ilham ciki har da abokinsu. Basuyi tsaya wata-wata ba, suka hau dukan abokan Nuran har shi Nuran ma. Securities sunyi kiran yan uwansu da su zo su tafi da abokan Ameer. Tunda aka jefa su a kurkutun makaranta, ba'a sake bin ta kansu ba.. Har sai washe gari. Shugaban makaranta, da sauran manyanyan malamai na kings college ne zaune a *special staffs meeting room*,inda suke sauraron wani malami wanda aka bashi mukamin *idon makaranta* (ma'ana duk abinda ya faru a makaranta shi zai kawo labari.) Bayan ya gama jawabinsa, a fusace shugaban makarantar yace a tafi a zo masa da su. Cikin kankani lokaci aka fito dasu, izuwa hall din. Ilham ce mace a cikinsu, idanun nan nata duk sun sauya, sun yi jajir ga girman da sukayi, da alama ta sharbi kuka. Ita ce ta fara isowa gurin tare da security mace. Dr. Abdul'afeez yana ganin ta ya mike tare fadin 'you again?? Yana rufe baki securities suka shigo da Nura da abokansa, da kuma Ameer da Abokansa. "All of them are blacks.! How rude..." fadin shugaban makarantar, har huci yake yana zagin su,yana tsaka da zaginsu idon sa ya kai kan Ameer. 'Abubakar'.....ya fada cike da mamaki a yayinda yake nuninsa da yatsa. Dnt tell me you among. Nan malamai suka shaida masa fadan ai nasa ne. Yayi kiran Ameer da ya dawo gabansa yayi masa bayani. Yana gama sauraron Ameer ya shiga zagin ilham, daga karshe yace gaba ki dayan su za'a kore su a makarantan, banda Ameer din. Ya juya ga Nura yana nunashi da yatsa....'maganar ka ta ishe ni a wannan makarantar, don haka za'a zauna da board managements akan ka, yazama dole kai da abokanka ku bar wannan makarantar....'i can't continue to keep people like you.' Ya dubi sauran malamai, yace za'a sake zama meeting akan su, amman kafin nan a maida su prison, amman ba da Ameer ba. No sir, that would be unfair, don Allah kayi hakuri bazan fita a gurin ba tare da abokaina ba...a dalilina suke gurin, don haka bazan ji dadi ba idan na fita, su aka rike su.... Ajiyan zuciya yayi yana duban Ameer 'shikenan.! Yanzun yaya kake son a yi? Ameer ya nisa yace a sake su , su tafi. Ni a bar ni a nan. Shugaban ya yi shiru na dan lokaci, sa'anan yace toh ayi yanda yake so din. An saki abokan Ameer suka koma Hostel, a yayinda aka komar da sauran. Hukumar makaranta ta hana kowa zuwa gunda aka tsare su Ameer. su Naziha sun yi roko, sunyi magiya akan a basu dama don su ga'nah da abokiyar su, sai dai duk rokonsu a banza sukayi sabida ko kallonsu securities ba suyi ba ballantana su saurare su. Da haka suka hakura suka koma hostel cike da tausayin ilham. Sai da suka cike kwanaki biyar a cikin kurkutun, sa'anan shugaba ya bada damar a fito da su. Bayan zaman shawar-wari da sukayi tsakanin malamai. Da kyar take da'ga kafar, kallo daya zakayi mata ka fahimci cewan a wahalce take. Duk da karfin halin da takeyi sai da tafiyarta ya dunga karkacewa kamar wace ta shaa, ta bugu. Itace aka fiddo karshe, don haka meeting hall ta tarar da abokan fadan ta. Tana shiga ta nemi guri ta zauna. Dr. Abdul'Afeez ya daka mata tsawa. 'would you get up and stand on your feet?".. Da taimakon securities ta mike. Hawaye cike da idon ta, a yayinda take mikewa. Bayan ta mike ta sanya dan yatsar ta tana share hawayen, tana janye yatsar tare da bude idon ta, ba zato sukayi ido hudu da Ameer.. Idanuwansa na dauke da sakonni wanda a lokacin baza ta iya gane ko na me nene ba. Ta kauda kai, a yayinda hawayen suka cigaba da bin juna saman kuncin ta. Dr. Abdul'Afeez ne ya soma jawabi akan hukunce hukuncen da ya dace su fuskan ta, amman sabida wasu dalilai an yafe masu, akan sharadin kowannensu zai yi rantsuwa da alkawarin ba zai sake sa'bawa dokar makaranta ba, idan kuma haka ta faru duk abinda makaranta ta yanke masu su, suka saya... Bayan nan malamai suka shiga baiwa ilham shawarwari a yayinda wasu suke aibanta halin ta suna fadin itace silan abinda ya faru. Sun kuma umurce ta, da ta rubuta wasikar ban hakuri kala uku. Daya zuwa ga malamai, daya zuwa ga shugaban makarantat, daya zuwa ga Ameer.. A lokacin da suke tofa albarkacin bakinsu duk akanta wata sabuwar kuka ta zo mata.sai sharan hawaye takai....... Jikin ta ya raya mata ita kadai ake kallo, amman ta kiyasta akwai wani me kallon ta wanda shike a dalilin tsareta da idonsa ta kasa dagowa. Naziha tareda Amarah da yusrah tsaye dan ni'sah da meeting hall. Fitowar ta suke jira. Suna nan tsaye idon su kan kofar hall din, suka hange ta tana fito wa. Da gudun su suka karasa gun ta,suna tamabayar lafiyar jikin ta. Kuka ta saki, me ratsa jiki kuwa. Su ma din nan da nan jikinsu yayi sanyi, nan suka shiga lallashin ta. Tare da kama hanunta suka nufi hostel. Ruwan wanka suka soma hada mata, sa'anan suka taimaka mata tayi wanka. Hidayata wace suke daki daya,ita ce ta fiddo mata da kayan sawa. Bayan nan suka shirya mata abinci, da kyar da kuma magiya ta ci abinci. Tana ci, tana hawaye. Ba wace ta nemi da ta san dalilin kukan ta, duk jikinsu ya mace sai kallonta sukeyi suna tausaya mata. Tana tsaka da ci, ta mike a guje, toilet ta nufa inda ta dunga amai. Sannu ilham...."sannu kinji ilham! Shine kawai abinda ke fitowa a bakinsu. "wani gurin na maki ciwo ne? Fadin Amarah. "jiri nake gani..... Nan suka taimaka mata, ta kwanta, ba'a fi minti hudu da kwanciyarta ba, jiki yayi zafi. Suna jin haka suka nufi school clinic da ita inda aka basu gado.
Read More »

Tuesday, 18 September 2018

Page 54 of soyayyar mu👫

SOYAYYAR MU👫 By Ganarious. Page5⃣4⃣ √... Special greetings ga masu patronizing blog din, ina godiya. √... Mss_Ganarious, a instagram. √... Ganarious98@gmail.com don korafe korefe. ** ** ** Mutan kontagora, one love keep us together.💞 Ex_students especially (2009 graduates) ta G.G.U.S.S Bodinga, sokoto state,ina mika gaisuwata gare ku. ** ** ** Bayan sallan isha'i suka hadu gurin zaman su. Ko kunsan abinda shaidaniyar yarinyar nan tayi yau? Wa? Mutuniyar ka? Idan ba ita ba toh wa, nan ya kwashe yanda sukayi da ilham ya sanar masu. Ya kara da fadin Allah ya taimake ta, ta fita a ajin, da abinda zan yi mata har mutuwar ta baza ta mance da ni ba. Gaskiya kam, kayi maganinta don abin nata yana neman wuce gona da iri. Nan suka soma bashi shawarwari akan yanda zaiyi dealing da ita. Nura ne zaune da abokansa, shi daman bashi da magana sai ta Ameer. A duniyar sa bashi kaunar jin ko ganinsa. Haka kuma tun daga lokacin da ya gano ilham bata da alaka da Ameer yake matukar kaunar ta. Asalima bai taba yiwa ya' mace irin son da yake yiwa ilham ba. Ji yake kamar ya hadiye ta, komai na ta na birgeshi, mussaman irin kiyayyar da takeyiwa Ameer ba karamar yi masa dadi yake ba. Haka yasa ya sanya wasu yan eyes service duk abinda ya faru tsakanin ilham da Ameer sai labari ya kai kunnensa duk inda yake kuwa. Zaune suke suna labarin abinda ya faru tsakanin ilham da Ameer. " kai, babe din nan tana. Birge ni wallahi, ina matukar son ta...infact ina gama makarantar nan zan aureh ta... Gaskiya kam, babe din tayi, tayi sosai. A gani na ita ce zata magance mana wannan dan iskan. Cikin buga kirji Nura yace ta ma gama dashi ai. Ire-iren wadannan firan sukayita yi, daga karshe Nura yayi alkawarin ganin karshen Ameer idan har bai zo ya bashi hakuri ba. Tun da sanyi safiya tayi wanka.as usual ta bi ilahirin jikin ta da kayan kamshi sa'anan ta fiddo kayan sawayarta. Da farko english wears ta ciro, sai kuma ta maida su ta fiddo doguwar jallabiya.wace baza'a kira dark pink ba, ba kuma za'a ce purple ba. Anyi wa rigar ado da lace baki, da kuma stones. A gaskiya kayan sun fito da ita sosai Bayan ta kammala shirin ta , ta nufi dakin su yusrah nan ta tarar da Amarah ta na shiri don haka ta nemi guri ta zauna tare da fadin ku nake jira dai. Tare suka jero zuwa cikin makarantan. A dai dai inda zasu rabu, sukayi karo da Nura da abokan sa. Bayan sun gaisa ya dube ta, cikin kwantar da murya yace na sayi wannan wankan. Murmushi tayi masa ba tare da ta ce masa wani abu ba. Har kofan ajinta yayo mata rakiya, a nan suka riski Ameer yana waya, da alama, ya fito daga ajin ne don yin waya. Suna ganinsa suka rage tafiyarsu, taku suke yi suna fira irinta masoya. Duk da ta iso gab da ajin, sai ta ki shiga ajin , Har sai da wata yar ajinsu ta zo ta rike mata hannu suka karasa cikin ajin. Bata fi minti hudu da shiga ajin ba ya shigo. Wace ce ta shigo yanzun? Ya nemi sani. Wace ta rikewa ilham ta mike tace daman ina cikin ajin, na fita yin wani abu ne, sai kuma Aisha Mustapha da muka shigo a tare. Wace ce Aisha Mustphan? Gaba daya yan ajin suka juya suna duban ilham wace ta daura dayan kafarta saman daya tana karatun litafi. Wani da ke kusa da ita ya dan taba ta.... "anayi maki magana, ya fada. Ta dago ta dubi Ameer. Wanda ransa ya bacci matuka, ji yake kamar ya shake ta Gira ta daga masa tare da yatsine fuskarta. 'pick ur bag and live my class" Bata musa ba ta maida takardan ta cikin jakarta tare da mike wa. Ta nufo sa, a yayinda ita kadai yake kallon tana isa gab da shi, ta dube shi tare da fadin "take this mr. Lecturer" tana fadin haka ta tofa masa miyau(yawu) a fuska. Gaba daya aji suka hada baki da fadin 'huuuunnnh😱"...... Cikin mamaki wasu suka mimmike, wasu kuma dafe da kirji suna jinjna wannan al'amarin. Hannu yasa ya share yawun, sa'anan ya dago suka hada ido. Ta juya zata fita, ya riko rigarta ta baya tare da fisgota da karfinsa har sai da ta kusan faduwa. Tas_tas kake ji ya sharara mata mari. Nan dalibai suka rikice suka hawo saman idan al'amarin ke wakana. Duk da marin da ya sharara mata, bai sa ya ji sauki ba a zuciyarsa sai kawai ya hau dukanta. Nan aji ya rikice, ilham me taurin zuciya ce, tun sa'anda ya kai mata dukan farko ta yi nasarar damkan yatsar sa, ta kuwa murdashi sai da ta ji kamar kashin sa ya kare, sa'anan ta saki. Ganin basu iya rabon wannan fadan, yasa wasu daga cikin daliban fita zuwa neman taimakon malamai. Ajin da ke kusa da su, shine ajin abokan tafiyar Nura don haka hayaniyar da suka ji, ya sa yan ajin fitowa don zuwa ganin abinda ke faruwa.
Read More »

Page 53 of SOYAYYAR MU👫

SOYAYYAR MU👫 By Aisha M.Gana (Ganarious) √... Aisha M. Gana Facebook. √... Mss_Ganarious Instagram. √... Ganarious98@gmail.com ** ** ** Gurin haduwansu ta nufa, bayan da ta fito lectures. Zaune ta tarar da su, a yayinda suke jiran fitowar ta. "salam ta fada tare da neman guri ta zauna. Wa'alaikumussalam....sannu da isowa kawas...fadin yusrah a yayinda take mike, tana me kokarin mikawa ilham sponge cake da shike shi suke ci. Nop, thanks ta fada ba tare da ta dubi cake din ba ma. What? Why?...yusra ta nemi sani cike da mamaki. I'm not just in the mood.....ilham ta maida mata. Cikin yatsine fuska Amarah tace "sabida ke fa muka aika neman shi cikin gari, sabida babu a makaranta, mun kuma san yanda kike son cin sponge cake sosai... Eh wallahi,...ba na jin cin komai ne kawai. Shiru sukayi suna duban juna. Sun kai kimamin minti biyar ba wacce ta sake magana, sai daga bisa ni Naziha ta mike ta dawo ta zauna kusa da ita. 'waye ya ta'ba mana ke kuma yau?... Uhmmm..... Kawai ta fada ba tare da ta dubi fuskar Naziha ba. Da magana kenan.... Nop, ni dai kawai bana jin dadi ne. Daga Nan suka mike zuwa Hostel. Bayan sun taso massalaci daga yin sallan i'shai, tafe suke suna fira cikin annashuwa, alokacin ilham ta warware, ba kamar lokacin da suka fito lectures ba. Guys kun san wani bu? A'a, sai kin fada.... Nan ta sanar masu duk abinda Mr. Williams ya fada a aji game da tafiyarsa, da kuma koyar dasu da ameer din zai dunga yi kafin ya dawo. Tabdijam...no wonder kinyi shiru dayawa dazun.fadin Amarah. Dariya naziha tayi tare da fadin 'daman dai nayi shiru ne, amman na shinshi ni hakan, wannan ameer din dai zamuyi maganinsa. Toh yanzun ya kenan? Uhmmm.....ni dai gaskiya, bazan zauna wannan yaron ya koyar dani, me ya sani da zai sanar dani. Duk da bana son mssing kos din Mr. Williams amman gaskiya bazan zauna wannan yaron ya koyar da ni ba, sai dai ni na koyar dashi. Nan suka fashe da dariya har suna tafawa. Kwance ta'ke tana me dannar wayar ta, da sanyi safiyar labara.... Naziha da tare da Yusrah suka kunno kai da sallamar su. Dagowa tayi tana duban su..."kun fito kenan? Eh, bamu son mu makara... Ok, sai kun dawo. Ban gane sai mun dawo ba, ke fa? Ni? Tabdi! Ai ni daga yanzun na yafe lectures din mr williams har sai shi ya dawo ya soma yi da kansa. Kar ki ba da mata mana, besides you are the one to loose..don haka ki ajiye duk wani abu da ke tsakaninki da wannan guy din, ki shirya mutafi. No, wallahi wannan yaron bai kai matsayin da zai koyar da ni ba, please believe me. Ba yanda su Naziha ba suyi da ilham ba, akan ta tashi ta shirya su fita lecture,amman ta ki ta cigaba da dannar wayarta. Ganin da gaske takeyi, yasa sunyi mata sallama suka fice abinsu. Bayan fitar su da kamar minti goma, wata tunani ta fado mata, a yayinda zuciyarta ta shiga rera mata "ki tashi ki tafi lectures din, wannan ce damar da zaki samu ki wulakanta wannan shegen nan" A hanzarce ta mike tana murmusawa ta shiga wanka. Tana fitowa ta shafe jikin ta ma mayukan kamshi tare da bin jikin ta da turaruka. T-shirt ta sanya hade da wando wanda ya kame mata kugu, ga shi daman kugun nan sai hamdalah sabida ki'ransa.bayan ta sanya T-shirt din tayi stoking , ta dauko rigAr jeans me dogon hannu ta dagwara akan T-shirt din, sai dai shi wannan rigar ya sauko ya rufe bayanta...amman kuma bata rufe botur ba, ta barsu a bude. Ta gyara sumar kanta tayi parking a baya, sa'anan ta dauki face-cap ta kafa. Sneaker masu kyan gaske ta sa, sannan ta ja jakarta sai cikin makaranta. Ko da ta isa aji sunyi nisa da lectures, cikin isa da takama take taku, tun shigowar ta yayi shiru tare da binta da ido. Dai dai ta isa gun kujerar da take da niyar zama yace 'hey u' Dagowa tayi ta dubeshi, sannan ta kauda kai tare da zaunawa. " ke ! Da ke nake magana, pick your bag and leave my class right away. Duban gunsa ma batayi ba, balle ta sanda mutun na magana. Littafi da ciro tana me dubawa, ya sake dubanta a fusace "ki fita mun a aji nace. Nan ma bata mike ba, tayi biris da shi. Ya hada takardunsa tare da duban daliban cikin ajin,idan har bata fita ba, toh ni kuwa bazani koyar da ku ba. Nan yan ajin suka shiga rudane, suna son ilham sosai ba su kaunar abinda zai bata mata rai, gashi kuma a dadilinta zasu loosing wannan lectures din. Nan wasu suka soma gun guni, suna shawaran abinyi. Ta juya ta dubi fuskokinsu, sai kawai taji zuciyarta ta kariya, don haka mike tare da daukar jakkarta ta fice daga ajin. Gurin haduwansu ta nufa, ta tarar da yUsrah har ta fito lectures. Kai kai kaiiiiii.....babe kin ganki kuwa? Kamar na hadiye ki. Tsuki tayi a yayinda take shirin zama. Tana zaunawa Naziha ta iso gurin.."wa nake gani haka,? Kin hadu fa...ina ce ko kince kin yafe lectures din mr. Williams? Nan ta zayyana masu dalilin fitowarta, da kuma abinda ya faru a tsakaninsu. Cikin jin haushi da takaicin Ameer suka soma zage zage...."A gaskiya ya kamata mu taka masa birki, abin nasa na neman wuce gona da iri. Ai zai gane kuran sa, ba dai jibi jumma'ah muna da lectures din sa ba, zanyi masa abinda ba zai ta'ba mantawa ba a rayuwarsa.
Read More »
Designed by Jide Ogunsanya.